• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abinci Da Ya Kamata A Ce Mace Ta Rike A Gidan Aurenta

by Amina Usman
2 years ago
in Girke-Girke
0
Abinci Da Ya Kamata A Ce Mace Ta Rike A Gidan Aurenta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akwai nau’ikan abinci da ya kamata a ce ko wacce mace ta ba da muhimmanci wajen kokarin ci domin hakan zai kara mata lafiyar jiki da kuma dorewar ni’ima a jiki domin karin danko zama a gidajen aure.

A na son mace ta dinga cin daya daga cikin wadannan abubuwan kullum a rana; a cikinsu akwai abubuwa masu saukin kudi wadanda duk rashin karfi ko rashin halin maigida, za ki iya mallakarsa, kuma wadannan abubuwa suna kara lafiya da kuzari a jikin dan’Adam, kuma cin irin wadannan nau’ikan abinci suna kasancewa garkuwa ne ga kamuwa da wasu cututtuka haka kuma ya na karawa mata ni”ima a zamantakewar aure.

  • Ku Daina Zagin ‘Yan Fim Domin Muma Iyaye Ne Kuma Muna Da ‘Ya’ya – Mai Sana’a 
  • Abubuwan Da Mace Mai Ciki Ya Kamata Ta Sani

Wadannan cima su ne kamar haka:
Kankana, Ayaba, Gwanda, Goba, Lemu, Tumatir, Rake, Aya, Kwakwa, Dafaffiyar gyada, Zuma, Nono, Madarar Shanu, Gurji, Dabino, Chukwi, Zogale, Ruman, Inibi, Tuffa, Zaitun.

Daga yadda aka lissafo wadannan kayan marmari a jere ya kamata uwargida ta sani cewar abubuwa ne masu saukin samu sannan kuma masu saukin sarrafawa, da kudi kalilan uwargida za ta iya mallakar wadannan abubuwa.

Kowa dai ya san cewa mace sai da gyara, a kalla ya kamata a ce ko ba kullum ba ko a sati sau daya uwargida ta samu daya daga cikin wadannan abubuwa ta ci. Yawancin wadannan nau’ikan abinci ba ni’ima kadai ba har fatar jiki suna taimakawa wajen gyara ta.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Alale

Hadin Tuwon Dawa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbinciGyaran Jiki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ku Daina Zagin ‘Yan Fim Domin Muma Iyaye Ne Kuma Muna Da ‘Ya’ya – Mai Sana’a 

Next Post

Zaben Kano: Ba Mu Yarda A Karya ‘Yancin Dimokuradiyya Ba – Kungiya

Related

Yadda Ake Alale
Girke-Girke

Yadda Ake Alale

4 weeks ago
Hadin Tuwon Dawa
Girke-Girke

Hadin Tuwon Dawa

1 month ago
Yadda Ake Faten Acca
Girke-Girke

Yadda Ake Faten Acca

2 months ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 months ago
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)
Girke-Girke

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

2 months ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

3 months ago
Next Post
Zaben Kano: Ba Mu Yarda A Karya ‘Yancin Dimokuradiyya Ba – Kungiya

Zaben Kano: Ba Mu Yarda A Karya 'Yancin Dimokuradiyya Ba - Kungiya

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.