ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Da Mace Mai Ciki Ya Kamata Ta Sani

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Mace

Da zarar mace ta samu juna biyu, akwai matakan da suka dace a dauka domin tarairayar wannan ciki, don gudun ka da ta afka hatsarin gamuwa da barewar juna biyun ko kamuwa da wasu cututtuka wadanda za su iya shafar uwar ko abin da take dauke da shi.

A bangaren abinci, akwai tsarin yanayin abinci ko cima wadanda suka dace mai ciki ta riga ci ko yin amfani da su, domin samun nagartatacciyar lafiya, rashin cin ire-iren nau’o’ikan wannan abinci, na iya haifar da rasa wasu sinadaran jiki ko kuma yawaitar su; daga karshe kuma su haifar da matsaloli iri daban-daban.

  • Mace Za Ta Iya Bai Wa Mijinta Zakka?
  • Nada Mace Babbar Mai Shari’a A Kano Ya Kara Mana Kwarin Gwiwa – Barista Batulu

Rukunin ire-iren abincin da muke amfani da su; kowanne na da irin aiki ko amfanin da yake da shi a jikin Dan Adam, don haka ba za ka yi amfani da dangin abinci guda daya ba; sannan ka yi tsammanin cewa za ka samu aikin sauran dangogin abinci baki-daya ba.
Har ila yau, mata masu ciki na bukatar zuwa Awo domin a tabbatar da cewa ba su da wata matsala, sanadiyar daukan wannan ciki. Sannan a yi kokarin fahimtar da su wajen bin tsarin amfani da abinci a kimiyance.

ADVERTISEMENT

Abinci mai dauke da sinadarin ‘Carbohydrate’, daya daga cikin babban aikinsa shi ne, samar da kuzari, karfi da kuma garman jiki. Saboda haka, ana bukatar mata masu ciki su rika amfani da dangogin ire-iren nau’o’in abinci masu dauke da ‘Carbohydrate’.

Haka zalika, ya kyautu mata masu dauke da juna biyu su rika amfani da ‘Bitamins’, ma’ana wajibi ne masu ciki su rika amfani da duk wani nau’in kayan abinci, wadanda suka kunshi ko suke tattare da sinadarin ‘Bitamins’.

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Dalili kuwa, wannan ‘Bitamins’ na kara kuzari da samar da wadataccen jini tare kuma da kare jiki daga fada wa karancin ko rashin jini, sannan yana kara kyan fata da jiki da kuma sa cin abinci da sauran makamantansu.
Sai kuma sinadarin ‘Protein’, idan aka yi dace mace mai juna biyu ba ta da wata matsala, ana bukatar ta rika yin amfani da kayan abinci, wadanda ke dauke da rukunin sindarin ‘Protein’; domin assasa samun garkuwar jiki.

Kazalika, ana so mace mai ciki ta kiyaye wannan tsari; ba kasafai ake so ta yawaita amfani da kitse ko dangoginsa ba, sai dai idan bukatar hakan ne ya taso.

Har ila yau, ana so mai dauke da juna biyu ta rika yin ta’ammali da abinci mai tsafta, sannan a koda-yaushe su rika zama cikin tsafta tare da tsaftace muhallin da suke zaune. Domin kuwa, shi ne zai taimaka mata ta haifi lafiyayyen jariri, mai dauke da koshin lafiya.

Sannan kowane irin nau’in abinci; indai har babu cikakkiyar tsafta a tare da shi, ba a bukatar sa ga mata masu ciki.

Mace
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)
Kiwon Lafiya

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

June 20, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)
Kiwon Lafiya

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Kiwon Lafiya

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

May 30, 2026
Next Post
‘Yan Nijeriya Za Su Iya Tara Min Kudi Don Yi Wa Tinubu Waka Saboda Kaunarsa -Mawaki Rarara

‘Yan Nijeriya Za Su Iya Tara Min Kudi Don Yi Wa Tinubu Waka Saboda Kaunarsa -Mawaki Rarara

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

July 8, 2026
Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

July 8, 2026
Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

July 8, 2026
Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

July 8, 2026
Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

July 8, 2026
NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.