• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar ‘One Germany’ Ta Fara Gangamin Samar Da Karin Masu Zuba Jari A Afirika

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Kungiyar ‘One Germany’ Ta Fara Gangamin Samar Da Karin Masu Zuba Jari A Afirika
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hadin gwiwa da kungiyar ‘ONE Germany’ zai bunkasa shigowar masu zuba jari nahiyar Afirika, kungiyar ta bayyana haka ne a takardar sanarwa da aka raba wa manema labarai a kan ziyarar da Shugaban kasa Jamus, Olaf Scholz, ya kawo Nijeriya da Ghana daga ranar Lahadi da ta gabata.

Kungiyar ta yi kira na musamman ga shugaban kasar na Jamus da ya samar da yanayi da zai karfafa ‘yan kasuwar kasar Jamus don su shigo su zuba jari a bangarori daban-daban na tattalin arzikin nahiyar Afirika.

  • Yadda Na Sha Mugun Duka A Hannun ‘Yansanda — Ajaero
  • Hukumar Alhazai Ta Jihar Kebbi Ta Samu Sabon Shugaba

Daraktan kungiyar ta ‘ONE Germany’, Stephan Edo-Kreischer, ya kara da cewa, “Yadda Shugaba Scholz ya dauki zuba jari a nahiyar Afirka da muhimmancin gaske, abu ne da ya kamata duk dan kasar Jamus ya yaba da matakin, musamman ganin zuba jari a Afirka tamka karfafa tattalin arzikkn kasa Jamus ne, a kan haka bai kamata a bari wannan kokari ya zama furuci na siyasa ba kawai.

“An dade kasashen da suka ci gaba a Turai suna watsi da Afirka, a kan haka wasu kasashe ke komawa wasu kasashe kamar Chana, yanzu lokaci ya yi da za a karfafa danganta da Afirka don gudanar da hulda mai amfanar da juna.

“Wannan kuma yana zuwa ne a daidai lokacin da Afirika ke tsananin bukatar karin jari don bunkasa bangarorin tattalin arziki da dama. Afirka na bukatar a ji muryarta fiye da duk wani lokaci a baya.”

Labarai Masu Nasaba

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

Daraktan kungiyar a Nijeriya, Stanley Achonu, ya ce shugaban kasar Jamus, Scholz ya jagoranci kiran kara zuba jari a Afirka a kuma shigo da Afirka a cikin manyan kungiyoyin bunkasa tattalin arziki na duniya.

Achonu ya kuma kara da cewa, “Shuugaba Scholz ya jagoranci kiran a tabbatar da shigo ga Afirka a cikin tafiyar kungiyar G20, wanda kuma tuni a aka sanya Afirka a taron da aka gudanar kwanan nan. Amma lallai wannan bai isa ba, dole Afirka ta samu wakilci a manyan cibiyoyin kudi na duniya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dakarun Tsaron Hadin Guiwa Sun Dakile Harin ‘Yan Ta’adda Da Cafke Mutum 2 A Kano

Next Post

Sojoji Sun Ceto Masu Yi Wa Kasa Hidima 2 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Katsina

Related

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA
Tattalin Arziki

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

3 days ago
Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

1 week ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

2 weeks ago
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma
Tattalin Arziki

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

3 weeks ago
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta
Tattalin Arziki

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

3 weeks ago
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

4 weeks ago
Next Post
Sojoji Sun Ceto Masu Yi Wa Kasa Hidima 2 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Katsina

Sojoji Sun Ceto Masu Yi Wa Kasa Hidima 2 Daga Hannun 'Yan Bindiga A Katsina

LABARAI MASU NASABA

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

July 29, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

July 29, 2025
An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

July 28, 2025
Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

July 28, 2025
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

July 28, 2025
Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

July 28, 2025
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

July 28, 2025
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

July 28, 2025
Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

July 28, 2025
Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.