• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cire Tallafin Fetur: Ma’aikata Mazauna Abuja Sun Koka Kan Tsadar Rayuwa Da Wutar Lantarki

by Muhammad
1 year ago
in Labarai
0
Farashin Ɗanyen Man Fetur Ya Yi Tashin Da Ba A Taɓa Irinsa Ba Cikin Watanni 10
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da cire tallafin man fetur ke ci gaba da kawo cikas ga rayuwar ‘yan Nijeriya, mazauna babban birnin tarayya Abuja sun ce akwai bukatar gwamnati ta kara duba yanayin da suke ciki.

Mazauna garin sun bayyana haka ne a wata hira da suka yi da kafofin yada labaran Nijeriya a Abuja ranar Lahadi.

  • Cire Tallafin Fetur: Gwamna Makinde Ya Yi Wa Ma’aikata Karin Naira N25,000 Kan Albashinsu. 
  • Radadin Cire Tallafin Man Fetur: Kwan-gaba Kwan-baya Tsakanin Gwamnati Da Kungiyar Kwadago

Wasu mazauna yankin sun ce galibin kudaden shigar da suke samu ana kashe su ne wajen siyan mai, wanda hakan ya sa su ke rike ragowar ‘yan kudade kadan don biyan wasu bukatu.

LEADERSHIP HAUSA ta rawaito cewa, Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur a ranar 29 ga watan Mayu yayin da yake gabatar da jawabinsa a taron rantsar da shi a matsayin sabon shugaban kasa.

Bayan da shugaban ya bayyana haka, farashin man fetur ya tashi daga N195 a kowace lita, kuma a halin yanzu ana sayar da shi tsakanin N637 zuwa N660.

Labarai Masu Nasaba

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Ganin farashin man fetur din na kwanan nan na Oktoba 2023 da Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar ta ce matsakaicin farashin litar man fetur ya karu daga N195.29 a watan Oktoban 2022 zuwa N630.63 a watan Oktoban 2023.

NBS ta ce, farashin N630.63 na watan Oktoba na shekarar 2023 ya nuna karin kashi 222.92 cikin dari na N195.29 a watan Oktobar 2022.

Karin farashin man fetur din ya haifar da tashin gwauron zabin kayayyakin abinci da sufuri da sauran kayayyaki fadin kasar.

Joanna Madu, wata ma’aikaciyar gwamnati ce da ta ce, cire tallafin na cinye mafi yawan albashin da take karba wanda ya gaza biya mata bukatunta da dama, inda ta bayyana lamarin a matsayin mai tsanani.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbujaCire Tallafin feturTsadar Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Barawo Ne, Sun Kwato Dabbobi 90 A Kaduna

Next Post

Muna Roƙon Tinubu Da Ya Sake Naɗa Ministan Da Zai Maye Gurbin Lalong Daga Filato Ta Tsakiya – Komsol

Related

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe
Labarai

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

2 hours ago
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake
Labarai

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

3 hours ago
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato
Tsaro

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

4 hours ago
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

7 hours ago
Hauhawar Farashi Ya Sauka Zuwa Kashi 22.9 A Watan Mayun 2025
Manyan Labarai

Hauhawar Farashi Ya Sauka Zuwa Kashi 22.9 A Watan Mayun 2025

7 hours ago
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Jigila Kai Tsaye Zuwa Sin Da Indiya
Labarai

FCCPC Ta Sammaci Air Peace Kan Rashin Maido Da Kuɗin Tikitin Jirgin Da Aka Soke Tafiyarsa

11 hours ago
Next Post
Muna Roƙon Tinubu Da Ya Sake Naɗa Ministan Da Zai Maye Gurbin Lalong Daga Filato Ta Tsakiya – Komsol

Muna Roƙon Tinubu Da Ya Sake Naɗa Ministan Da Zai Maye Gurbin Lalong Daga Filato Ta Tsakiya - Komsol

LABARAI MASU NASABA

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

June 16, 2025
Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

June 16, 2025
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

June 16, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.