ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cire Tallafin Fetur: Ma’aikata Mazauna Abuja Sun Koka Kan Tsadar Rayuwa Da Wutar Lantarki

by Muhammad
3 years ago
Abuja

Yayin da cire tallafin man fetur ke ci gaba da kawo cikas ga rayuwar ‘yan Nijeriya, mazauna babban birnin tarayya Abuja sun ce akwai bukatar gwamnati ta kara duba yanayin da suke ciki.

Mazauna garin sun bayyana haka ne a wata hira da suka yi da kafofin yada labaran Nijeriya a Abuja ranar Lahadi.

  • Cire Tallafin Fetur: Gwamna Makinde Ya Yi Wa Ma’aikata Karin Naira N25,000 Kan Albashinsu. 
  • Radadin Cire Tallafin Man Fetur: Kwan-gaba Kwan-baya Tsakanin Gwamnati Da Kungiyar Kwadago

Wasu mazauna yankin sun ce galibin kudaden shigar da suke samu ana kashe su ne wajen siyan mai, wanda hakan ya sa su ke rike ragowar ‘yan kudade kadan don biyan wasu bukatu.

ADVERTISEMENT

LEADERSHIP HAUSA ta rawaito cewa, Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur a ranar 29 ga watan Mayu yayin da yake gabatar da jawabinsa a taron rantsar da shi a matsayin sabon shugaban kasa.

Bayan da shugaban ya bayyana haka, farashin man fetur ya tashi daga N195 a kowace lita, kuma a halin yanzu ana sayar da shi tsakanin N637 zuwa N660.

LABARAI MASU NASABA

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

Ganin farashin man fetur din na kwanan nan na Oktoba 2023 da Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar ta ce matsakaicin farashin litar man fetur ya karu daga N195.29 a watan Oktoban 2022 zuwa N630.63 a watan Oktoban 2023.

NBS ta ce, farashin N630.63 na watan Oktoba na shekarar 2023 ya nuna karin kashi 222.92 cikin dari na N195.29 a watan Oktobar 2022.

Karin farashin man fetur din ya haifar da tashin gwauron zabin kayayyakin abinci da sufuri da sauran kayayyaki fadin kasar.

Joanna Madu, wata ma’aikaciyar gwamnati ce da ta ce, cire tallafin na cinye mafi yawan albashin da take karba wanda ya gaza biya mata bukatunta da dama, inda ta bayyana lamarin a matsayin mai tsanani.

Abuja
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu
  • Muhammad
    Yadda Na Tsira Daga Cutar Mashaƙo A Katsina: “Na Fara Da Tsartuwar Jini Tare Da Yawu”
  • Muhammad
    An Naɗa Yusuf Nasidi Nasir A Matsayin Talban Barayan Kano
  • Muhammad
    Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano

MASU ALAKA

Abuja
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Abuja
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Muna Roƙon Tinubu Da Ya Sake Naɗa Ministan Da Zai Maye Gurbin Lalong Daga Filato Ta Tsakiya – Komsol

Muna Roƙon Tinubu Da Ya Sake Naɗa Ministan Da Zai Maye Gurbin Lalong Daga Filato Ta Tsakiya - Komsol

LABARAI MASU NASABA

Abuja

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Abuja

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.