• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a

by Leadership Hausa
2 years ago
Goro

Jama’a barkanku da juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a. Shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa, da na nesa. A yau ma ina dauke da wasu sakonnin gaishe-gaishen, sai dai kuma kafin na je ga sakonnin masu karatu da suka aiko, sai na fara mika tawa gaisuwar zuwa ga dukkanin ma’aikatan wannan gidan jarida mai albarka ta LEADERSHIP HAUSA, musamman Editana Abdulrazak Yahuza Jere, da sauran al’ummar musulmi baki daya, da fatan an yi sallar juma’a lafiya, kuma da fatan an yi kwalliyar juma’a tare da kai ziyara lafiya. Sai sakonnin da kuka aiko kamar haka:

Sako daga Aisha Hussaini (Princess Ayshatou) daga garin Sokoto:

‘Firstly’ ina mika sakon gaisuwata zuwa ga bango, jigona, abin tinkahona, kuma farin cikina, wato mahaifina Hussaini Ibrahim Allah ya maimaita mana.Sai kuma zinariyar rayuwata bi ma’ana Mahaifiyata Allah Ya ja kwananta ya kuma kara mata koshin lafiya. Kannen mahaifiyata su ma ba zan baro su a baya ba musamman Saratu, Jamila da ma sauransu fatan sun yi Sallah lafiya. Ba zan manta da dan uwa Nur Isma’il shi ma ina mika sakon barka da sallata a gare shi, tagullar kanwata Nabila Abdullahi da Fatima Aminu. Ba zan karkare ba sai na saka ‘yan uwana marubuta musamman Fatima Lawal, Ikilima Bello, ‘Cham rose Anup Janyau’, Jidda Washa, Muhammad kareem Alherin Allah ya kai musu har gadon baccinsu. Da fatan dukkaninsu sun yi Sallah cikin koshin lafiya.

 

Sako daga Abdul-azeez Shehu (Yareema Shaheed) daga garin Kano:

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

GORON JUMA’A

Ina gaida Gimbiya Rahma da Yarima Umar da Gimbiya Hauwa’u Umar, Fatima Shehu, Shuaibu Jafar, Yusuf Suleiman, Zinatu Balarabe, Abdulmutalib, Sadik wanka, Nura shamaki, Imran Abu Muhibba, Abdullahi Makama, Yarima Sameer, zainab Suleiman, Uwar soro Hajiya A’isha da dukkan ‘yan uwa da abokan arziki da fatan mun yi sallah lafiya.

 

Sako daga Aisha Musa Yankara daga Jihar Katsina:

Gaisuwa a gareka farin cikina abar alfaharina mai share dukkan kukana babata mamana innata Hajiya Saratu Idris Musa Yankara, Gaisuwa a gareka ‘My kurratul aini’ Babana na kaina mai share dukkan kukana, ina gaisuwa agareka Alhaji Musa Kallah Yankara, Sai Mamata ta biyu abokiyar shawarata Hajiya Zinatu Musa Yankara, Ina gaida babbar anti na Hajiya Nafisa Musa Umar, ina gaida anti na Hajiya Basira Musa Alhaji Inusa Yankara, da yayana na kaina Muhammad Mustapha Musa Yankara, da kanwata ta kaina Maryam Musa Yankara, Ummulkhairi Musa Yankara, Maman Ameer, Amina Umar yankara, da sauran wadanda ban ambataba da fatan duk kun yi Sallah lafiya Allah ya karbi ibadunmu amin ya Allah.

 

Sako daga Mujibu Muhammad Mai Gauseeya:

Ina mai farin cikin Zagayowar wannan rana mai Albarka da Alfarma Na ‘Juma’at Mubarak’. Ina mika sakon gaisuwa ta ta musamman ga mahaifina shugaba Muhammad mai Gauseeya, sai mahaifiyata da Hajiya Ameena, Adam Baso, Budurwata Faudeeya muhammad, Abokan Arziki

Labidu mai Leshi, Kabiru Kb, Muhammad Dk, Umar M. Shanawa, Umar M. Sharif, Nura M. Inuwa, Umar Mb, Oga Dan Mangu, Bilkeesu Abdullahi, Fateema Kinal, Imma Shehu, Khadeejat Shehu.

 

Sako daga Asma’u Lawal M. Liman daga Zamfara:

Ina gaida ‘Liman’s family’ gaba daya, Naana M. Sha’aban, da jamila Aliyu, Yareema shaheed, Muhammad kareem, HMH, Agent kabeer, ina mika gaisuwata zuwa ga babban yayana sobanu, ‘Tween brother’ na Jafar, gaisuwa gareki babbar anti na Anti Teema, Anti Murja, da Aminiyata Anti Maryam, Rahama koise, Aisha my bali, ‘Aaftab’s team’, Nana khadi, Leemart pinky, Anup janyau, Umar dalha, princess Fateema mazadu, Rukayya Mrs Jameel, Rabi’atu Addawiyya, Mrs basakkwace (khadija Muhammad), Asma’u Sahabi liman,Yousuf dahiru, Fahad, Amina zakari, Hafsat obi, Yasmin, Cele(Ahmad), Mhiss Flower, da Albabians baki daya, ina mika gaisuwata ga Dukkannin al’ummar musulmi baki daya, da fatan an yi Jumma’a lafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita
Al'adu

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

September 2, 2025
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A

August 15, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Next Post
Masu Sana’ar Gurasa Suna Gudanar Da Zanga-zangar Lumana Kan Tsadar Fulawa A Kano

Masu Sana'ar Gurasa Suna Gudanar Da Zanga-zangar Lumana Kan Tsadar Fulawa A Kano

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Ceto Mutum 9 Da Aka Sace A Kwara

October 15, 2025
Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

October 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.