ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a

by Leadership Hausa
2 years ago
Goro

Jama’a barkanku da juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a. Shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa, da na nesa. A yau ma ina dauke da wasu sakonnin gaishe-gaishen, sai dai kuma kafin na je ga sakonnin masu karatu da suka aiko, sai na fara mika tawa gaisuwar zuwa ga dukkanin ma’aikatan wannan gidan jarida mai albarka ta LEADERSHIP HAUSA, musamman Editana Abdulrazak Yahuza Jere, da sauran al’ummar musulmi baki daya, da fatan an yi sallar juma’a lafiya, kuma da fatan an yi kwalliyar juma’a tare da kai ziyara lafiya. Sai sakonnin da kuka aiko kamar haka:

Sako daga Aisha Hussaini (Princess Ayshatou) daga garin Sokoto:

‘Firstly’ ina mika sakon gaisuwata zuwa ga bango, jigona, abin tinkahona, kuma farin cikina, wato mahaifina Hussaini Ibrahim Allah ya maimaita mana.Sai kuma zinariyar rayuwata bi ma’ana Mahaifiyata Allah Ya ja kwananta ya kuma kara mata koshin lafiya. Kannen mahaifiyata su ma ba zan baro su a baya ba musamman Saratu, Jamila da ma sauransu fatan sun yi Sallah lafiya. Ba zan manta da dan uwa Nur Isma’il shi ma ina mika sakon barka da sallata a gare shi, tagullar kanwata Nabila Abdullahi da Fatima Aminu. Ba zan karkare ba sai na saka ‘yan uwana marubuta musamman Fatima Lawal, Ikilima Bello, ‘Cham rose Anup Janyau’, Jidda Washa, Muhammad kareem Alherin Allah ya kai musu har gadon baccinsu. Da fatan dukkaninsu sun yi Sallah cikin koshin lafiya.

ADVERTISEMENT

 

Sako daga Abdul-azeez Shehu (Yareema Shaheed) daga garin Kano:

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A 22-05-2026

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

Ina gaida Gimbiya Rahma da Yarima Umar da Gimbiya Hauwa’u Umar, Fatima Shehu, Shuaibu Jafar, Yusuf Suleiman, Zinatu Balarabe, Abdulmutalib, Sadik wanka, Nura shamaki, Imran Abu Muhibba, Abdullahi Makama, Yarima Sameer, zainab Suleiman, Uwar soro Hajiya A’isha da dukkan ‘yan uwa da abokan arziki da fatan mun yi sallah lafiya.

 

Sako daga Aisha Musa Yankara daga Jihar Katsina:

Gaisuwa a gareka farin cikina abar alfaharina mai share dukkan kukana babata mamana innata Hajiya Saratu Idris Musa Yankara, Gaisuwa a gareka ‘My kurratul aini’ Babana na kaina mai share dukkan kukana, ina gaisuwa agareka Alhaji Musa Kallah Yankara, Sai Mamata ta biyu abokiyar shawarata Hajiya Zinatu Musa Yankara, Ina gaida babbar anti na Hajiya Nafisa Musa Umar, ina gaida anti na Hajiya Basira Musa Alhaji Inusa Yankara, da yayana na kaina Muhammad Mustapha Musa Yankara, da kanwata ta kaina Maryam Musa Yankara, Ummulkhairi Musa Yankara, Maman Ameer, Amina Umar yankara, da sauran wadanda ban ambataba da fatan duk kun yi Sallah lafiya Allah ya karbi ibadunmu amin ya Allah.

 

Sako daga Mujibu Muhammad Mai Gauseeya:

Ina mai farin cikin Zagayowar wannan rana mai Albarka da Alfarma Na ‘Juma’at Mubarak’. Ina mika sakon gaisuwa ta ta musamman ga mahaifina shugaba Muhammad mai Gauseeya, sai mahaifiyata da Hajiya Ameena, Adam Baso, Budurwata Faudeeya muhammad, Abokan Arziki

Labidu mai Leshi, Kabiru Kb, Muhammad Dk, Umar M. Shanawa, Umar M. Sharif, Nura M. Inuwa, Umar Mb, Oga Dan Mangu, Bilkeesu Abdullahi, Fateema Kinal, Imma Shehu, Khadeejat Shehu.

 

Sako daga Asma’u Lawal M. Liman daga Zamfara:

Ina gaida ‘Liman’s family’ gaba daya, Naana M. Sha’aban, da jamila Aliyu, Yareema shaheed, Muhammad kareem, HMH, Agent kabeer, ina mika gaisuwata zuwa ga babban yayana sobanu, ‘Tween brother’ na Jafar, gaisuwa gareki babbar anti na Anti Teema, Anti Murja, da Aminiyata Anti Maryam, Rahama koise, Aisha my bali, ‘Aaftab’s team’, Nana khadi, Leemart pinky, Anup janyau, Umar dalha, princess Fateema mazadu, Rukayya Mrs Jameel, Rabi’atu Addawiyya, Mrs basakkwace (khadija Muhammad), Asma’u Sahabi liman,Yousuf dahiru, Fahad, Amina zakari, Hafsat obi, Yasmin, Cele(Ahmad), Mhiss Flower, da Albabians baki daya, ina mika gaisuwata ga Dukkannin al’ummar musulmi baki daya, da fatan an yi Jumma’a lafiya.

Goro
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
GORON JUMA’A 17-04-2026
Labarai

GORON JUMA’A 17-04-2026

April 17, 2026
Next Post
Masu Sana’ar Gurasa Suna Gudanar Da Zanga-zangar Lumana Kan Tsadar Fulawa A Kano

Masu Sana'ar Gurasa Suna Gudanar Da Zanga-zangar Lumana Kan Tsadar Fulawa A Kano

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.