• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

AFCON 2023: Tinubu Zai Karɓi Baƙuncin Tawagar Super Eagles A Fadarsa Da Ke Abuja Yau Talata

by Sulaiman and Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Wasanni
0
AFCON 2023: Tinubu Zai Karɓi Baƙuncin Tawagar Super Eagles A Fadarsa Da Ke Abuja Yau Talata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya shirya tarbar tawagar kwallon kafa ta Nijeriya, Super Eagles a Fadarsa da ke Villa Abuja, a yau Talata.

Ana kyautata zaton cewa, Shugaban zai yi musu godiya ne kan bajintar da suka nuna wajen kaiwa wasan karshe na kofin kasashen Afirka (AFCON 2023) da aka kammala a kasar Cote de’Voire.

  • AFCON 2023: Muna Alfahari Da Yadda ‘Yan Wasan Super Eagles Suka Wakilci Nijeriya – Tinubu
  • AFCON 2023: Hukumar NOA Ta Tsunduma Gangamin Tara Wa Super Eagles Ɗimbin Magoya Baya – Minista

Idan ba a manta ba LEADERSHIP Hausa ta ruwaito cewa, shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa yan wasan da sauran jagororin tawagar ta Super Eagles akan rawar da suka taka a gasar.

Tinubu ya bayyana tawagar a matsayin jajirtattun yan kasa da suka yi iyakar kokarinsu wajen daukaka sunan kasar a idon Duniya a fagen kwallon kafa, ya kuma bukaci dukkan yan kasa da su yi kokarin kare martaba da sunan Nijeriya a duk inda suka samu kansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AFCON 2023Cote d'IvoireTawagar kwallon kafa ta Nijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Ci Gaba Da Yin Amanna Da Ku – Minista Idris Ga Ƙungiyar Super Eagles

Next Post

Ba Za Mu Lamunci Yunƙurin Haifar Da Tarzoma A Adamawa Ba – Fintiri

Related

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final
Wasanni

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

30 minutes ago
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund
Wasanni

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

2 hours ago
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford
Wasanni

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

3 hours ago
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata
Wasanni

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

4 hours ago
Ana Tuhumar Tsohon Ɗan Wasan Arsenal Thomas Partey Da Laifin Fyaɗe A Ƙasar Ingila
Wasanni

Ana Tuhumar Tsohon Ɗan Wasan Arsenal Thomas Partey Da Laifin Fyaɗe A Ƙasar Ingila

1 day ago
Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu
Wasanni

Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

3 days ago
Next Post
Ba Za Mu Lamunci Yunƙurin Haifar Da Tarzoma A Adamawa Ba – Fintiri

Ba Za Mu Lamunci Yunƙurin Haifar Da Tarzoma A Adamawa Ba - Fintiri

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

July 5, 2025
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.