• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto

by Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Kananan Yara Ke Mutuwa Saboda Cutar Cizon Sauro

NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

Gwamna Ahmed Aliyu na Sokoto ya tsige hakimai 15 daga kan karagar mulki, bisa zarginsu da laifin rashin biyayya, satar filaye, taimakawa harkar ta’addanci, da mayar da kadarorin al’umma zuwa amfanin kashin kai.
Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan, Abubakar Bawa, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu kuma ya rabawa manema labarai a ranar Talata.
  • Dalilin Haramta Tafiyar Dare A Iyakokinmu Da Katsina Da Sokoto – Gwamnatin Zamfara
  • Dalilin Haramta Tafiyar Dare A Iyakokinmu Da Katsina Da Sokoto – Gwamnatin Zamfara
Sanarwar ta ce, wadanda abin ya shafa sun hada da Hakiman Unguwar Lalle, Yabo, Wamakko, Tulluwa, llela, Dogon Daji, Kebbe, Alkammu, da Giyawa.
Bawa yace, sauran shidan su ne wadanda tsohon Gwamna Aminu Tambuwal ya nada.
Ya ce, an sauke su ne saboda tsarin yadda aka nada su bai dace ba, jama’arsu ba su aminta da su ba.
Sun hada da Marafan Tangaza, Sarkin Gabas Kalambaina, Bunun Gongono, Sarkin Kudun Yar Tsakkuwa, Sarkin Tambuwal, da Sarkin Yamman Torankawa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Harin ta'addanciJihar SokotoZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Amurka Ke Yayata Jita-Jita Game Da Motocin Dake Aiki Da Lantarki Na Sin

Next Post

An Gudanar Da Bikin Murnar Ranar Harshen Sinancin MDD Na Shekarar 2024

Related

Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Kananan Yara Ke Mutuwa Saboda Cutar Cizon Sauro
Labarai

Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Kananan Yara Ke Mutuwa Saboda Cutar Cizon Sauro

1 hour ago
NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano
Manyan Labarai

NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

3 hours ago
Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama
Ra'ayi Riga

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

4 hours ago
NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano
Labarai

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

6 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

8 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Labarai

Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Sace Adaidaita Sahu A Borno

9 hours ago
Next Post
An Gudanar Da Bikin Murnar Ranar Harshen Sinancin MDD Na Shekarar 2024

An Gudanar Da Bikin Murnar Ranar Harshen Sinancin MDD Na Shekarar 2024

LABARAI MASU NASABA

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

September 2, 2025
Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Kananan Yara Ke Mutuwa Saboda Cutar Cizon Sauro

Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Kananan Yara Ke Mutuwa Saboda Cutar Cizon Sauro

September 2, 2025
Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin

Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin

September 2, 2025
NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

September 2, 2025
Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

September 2, 2025
NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

September 2, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Sace Adaidaita Sahu A Borno

September 2, 2025
Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Gargaɗi El-Rufai Kan Yunƙurin Tayar Da Rikici A Jihar

September 2, 2025
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

2027: Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Zawarcin Peter Obi

September 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.