• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’an Tsaro Sun Cafke Barayin Wayar Wutar Lantarki A Kano

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Jami’an Tsaro Sun Cafke Barayin Wayar Wutar Lantarki A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an Hukumar Tsaron Farin Kaya ta (NSCDC), sun cafke barayin wayar wutar lantarki a karamar hukumar Kura da ke jihar Kano.

Kwamandan rundunar a Kano, Adamu Idris Zakari, ne ya bayyana hakan yayin zanta wa da manema labarai a yau Talata.

  • Buhari Ya Sayar Da NNPC, Ya Kaddamar Da Sabon Kamfanin Mai Na Kasa
  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

Zakari ya ce an kama Surajo Tanimu da Ghali Ali da dauri-dauri na wayoyin wutar lantarkin, kirar ‘Armo’ mai kimanin tsahon mita 8, wacce darajarta ta kai kimanin Naira miliyan daya.

Ya ce, kamen ya biyo bayan bayanan sirri da korafi da suke samu daga mahukuntan vabban asibitin Kura game da sace-sacen kayan wutar lantarki ake musu a yankin.

Bayanai sun ce, sakamakon wannan ne, rundunar ta samu nasarar kama wasu su biyu.

Labarai Masu Nasaba

Gargaɗi: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa 

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

“Mun fara bincike, kuma muna masu tabbatar wa da al’umma za mu samo wadannan masu laifi domin gurfanar da su a kotu,” a cewar Kwamanda Zakari.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Babban Asibitin KuraBarayiJami'an TsarokanoKaramar Hukumar KuraNCDCWayar Wutar Lantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Dace A Hukunta Ta’Addancin Da Birtaniya Da Amurka Suka Aikata A Afghanistan

Next Post

Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Abun Da Zai Biyo Bayan Ziyarar Nancy Pelosi A Yankin Taiwan

Related

Ibtila’in Ambaliyar Ruwa: Halin Da Birnin Maiduguri Ya Tsinci Kansa A Ciki
Manyan Labarai

Gargaɗi: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa 

49 minutes ago
Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci
Labarai

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

1 hour ago
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

3 hours ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

3 hours ago
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi
Labarai

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

4 hours ago
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina
Labarai

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

5 hours ago
Next Post
Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Abun Da Zai Biyo Bayan Ziyarar Nancy Pelosi A Yankin Taiwan

Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Abun Da Zai Biyo Bayan Ziyarar Nancy Pelosi A Yankin Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Ibtila’in Ambaliyar Ruwa: Halin Da Birnin Maiduguri Ya Tsinci Kansa A Ciki

Gargaɗi: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa 

September 4, 2025
Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

September 4, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

September 4, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

September 4, 2025
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

September 4, 2025
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

September 4, 2025
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

September 4, 2025
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

September 4, 2025
Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

September 4, 2025
Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.