• Leadership Hausa
Saturday, December 9, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’an Tsaro Sun Cafke Barayin Wayar Wutar Lantarki A Kano

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Jami’an Tsaro Sun Cafke Barayin Wayar Wutar Lantarki A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an Hukumar Tsaron Farin Kaya ta (NSCDC), sun cafke barayin wayar wutar lantarki a karamar hukumar Kura da ke jihar Kano.

Kwamandan rundunar a Kano, Adamu Idris Zakari, ne ya bayyana hakan yayin zanta wa da manema labarai a yau Talata.

  • Buhari Ya Sayar Da NNPC, Ya Kaddamar Da Sabon Kamfanin Mai Na Kasa
  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

Zakari ya ce an kama Surajo Tanimu da Ghali Ali da dauri-dauri na wayoyin wutar lantarkin, kirar ‘Armo’ mai kimanin tsahon mita 8, wacce darajarta ta kai kimanin Naira miliyan daya.

Ya ce, kamen ya biyo bayan bayanan sirri da korafi da suke samu daga mahukuntan vabban asibitin Kura game da sace-sacen kayan wutar lantarki ake musu a yankin.

Bayanai sun ce, sakamakon wannan ne, rundunar ta samu nasarar kama wasu su biyu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Katsina Ta Kara Jaddada Matsayinta Kan Bunkasa Ilimi

An Bukaci Gwamnatin Kaduna  Ta Samar Da Hukumar Zakka Da Wakafi

“Mun fara bincike, kuma muna masu tabbatar wa da al’umma za mu samo wadannan masu laifi domin gurfanar da su a kotu,” a cewar Kwamanda Zakari.

Tags: Babban Asibitin KuraBarayiJami'an TsarokanoKaramar Hukumar KuraNCDCWayar Wutar Lantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Dace A Hukunta Ta’Addancin Da Birtaniya Da Amurka Suka Aikata A Afghanistan

Next Post

Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Abun Da Zai Biyo Bayan Ziyarar Nancy Pelosi A Yankin Taiwan

Related

Gwamnatin Katsina
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Kara Jaddada Matsayinta Kan Bunkasa Ilimi

10 hours ago
Zakka
Labarai

An Bukaci Gwamnatin Kaduna  Ta Samar Da Hukumar Zakka Da Wakafi

11 hours ago
Hatsarin Jiragen Ruwa
Labarai

Hatsarin Jiragen Ruwa: Sakacin Hukumar Kula Da Hanyoyin Ruwa Ya Janyo Mutuwar Mutum 911

12 hours ago
Tashin Bom
Manyan Labarai

Tashin Bom A Kaduna: Yadda Na Tsallake Rijiya Da Baya – Dattijo Mai Shekara 74

13 hours ago
Game Da Tambayar Nan:  Ko Ka Yi Tir Da Harin Ranar 7 Ga Oktoba?
Labarai

Game Da Tambayar Nan: Ko Ka Yi Tir Da Harin Ranar 7 Ga Oktoba?

20 hours ago
Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya
Labarai

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

22 hours ago
Next Post
Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Abun Da Zai Biyo Bayan Ziyarar Nancy Pelosi A Yankin Taiwan

Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Abun Da Zai Biyo Bayan Ziyarar Nancy Pelosi A Yankin Taiwan

LABARAI MASU NASABA

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

December 9, 2023
NOMA

Kurakuran Da Wasu Ke Tafkawa A Noma Don Kasuwanci

December 9, 2023
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

December 9, 2023
IFAD

Manoman Karkara Sun Nuna Farin Ciki Da Yadda Suka Amfana Da Tallafin IFAD

December 9, 2023
NPA

NPA Ta Bayyana Dalilan Dawo Da Kwangilar Kamfanin INTELS

December 9, 2023
Nijeriya

Kayan Da Nijeriya Ke Fitarwa Waje Sun Karu Zuwa Naira Tiriliyan 10.35

December 9, 2023
harkokin zabe

Amfani Da Fahasa Zai Bunkasa Harkokin Zabe –Agu

December 9, 2023
TGI

TGI Group Za Ta Hada Kai Da ABU Domin Bunkasa Kirkire-kirkire

December 9, 2023
Tinubu

Tinubu Zai Sake Fuskantar Wata Shari’ar A Kotun Koli Kan Zaben 2023

December 9, 2023
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Za Ta Zaftare Kudaden Kananan Hukumomin Da Ba A Yi Zabe Ba

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.