• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Guguwa Mai Karfi Ta Yi Ajalin Mutum 4 A Kasuwar Baje Koli A Bauchi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Gwamna Bala
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata mummunar guguwa da aka yi a daren ranar Asabar a cikin garin Bauchi ta janyo asarar rayukan mutum hudu a IBB Square inda ake gudanar da kasuwar baje kolin duniya ta arewa maso gabas.

Muhallin IBB square da ke Bauchi dai tsawon makonni ya karbi bakwancin kasuwar baje koli na shiyyar arewa maso gabas inda jihohin da ke shiyyar suka halarta. Guguwar ta yi barna a rumfunan jihar Gombe da Yobe, da kuma tantunan kasuwanci daban-daban da suke cikin kasuwar.

  • Sanata Saliu Ya Raba Taki Da Injinan Ban Ruwa Ga Manoman Kwara
  • Kwamishinan Bauchi Ya Rasu A Hatsarin Mota

A kokarin aikin ceto da ‘yansanda da sauran jami’ai suka yi, sun shiga tantuna da rumfuna domin lalubo wadanda tsautsayin ya rutsa da su inda suka kwashi wadanda suka gamu da barnar zuwa asibiti domin neman kulawar gaggawa na likita.

Da ya ke tabbatar da faruwar lamarin a ranar Lahadi, kakakin rundunar ‘yansanda a jihar Bauchi, SP Ahmad Muhammad Wakil, ya ce, mutum biyar ne aka samu a cikin gine-ginen da suka rufta din, inda hudu daga cikinsu suka rasa rayukansu.

Wadanda suka rasa rayukansu din su ne Abdullahi Abubakar, dan shekara 38 da ke unguwar Yakubu Wanka, Sadiq Ahmed Alfa, mai shekara 32 mazaunin unguwar Fadaman Mada, Malam Musa daga Maliya Ventures, Tudun Salmanu da kuma Abdullahi Abdurrahman wanda ya fito daga jihar Gombe.

Labarai Masu Nasaba

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

“Mace daya ce taf ta tsira daga cikin mutum 5 da hatsarin guguwar ta shafa wato Fatima Isa ‘yar shekara 31 da ta ke unguwar Inkil a cikin garin Bauchi, wacce a yanzu haka take amsar kulawar likitoci a asibiti.”

Hukumomi dai sun dukufa daukan matakan da suka dace ciki har da kai gawarwakin mamatan zuwa dakin adana gawarwaki da kuma bibiyar irin asarar da aka tafka sakamakon guguwar.

Tunin dai a cewar Wakil, ‘yansanda suka bazama wajen tabbatar da cewa bata-gari ba su yi amfani da wannan damar wajen yi wa ‘yan kasuwan baje kolin sata ba domin tabbatar da kare musu dukiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiGuguwaSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babbar Sallah: Tsadar Tumatir Na Barazana Ga Armashin Bikin

Next Post

Ƴansanda Sun DaÆ™ile YunÆ™urin Kai Hari Gidan Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano

Related

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu
Labarai

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

41 minutes ago
Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 
Labarai

Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

5 hours ago
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto
Labarai

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

7 hours ago
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo
Labarai

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

7 hours ago
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa
Labarai

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

8 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

11 hours ago
Next Post
Ƴansanda Sun DaÆ™ile YunÆ™urin Kai Hari Gidan Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Kai Hari Gidan Shugaban Jam'iyyar APC Na Kano

LABARAI MASU NASABA

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

June 29, 2025
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

June 29, 2025
Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 YaÆ™i Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.