ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Guguwa Mai Karfi Ta Yi Ajalin Mutum 4 A Kasuwar Baje Koli A Bauchi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Gwamna Bala

Wata mummunar guguwa da aka yi a daren ranar Asabar a cikin garin Bauchi ta janyo asarar rayukan mutum hudu a IBB Square inda ake gudanar da kasuwar baje kolin duniya ta arewa maso gabas.

Muhallin IBB square da ke Bauchi dai tsawon makonni ya karbi bakwancin kasuwar baje koli na shiyyar arewa maso gabas inda jihohin da ke shiyyar suka halarta. Guguwar ta yi barna a rumfunan jihar Gombe da Yobe, da kuma tantunan kasuwanci daban-daban da suke cikin kasuwar.

  • Sanata Saliu Ya Raba Taki Da Injinan Ban Ruwa Ga Manoman Kwara
  • Kwamishinan Bauchi Ya Rasu A Hatsarin Mota

A kokarin aikin ceto da ‘yansanda da sauran jami’ai suka yi, sun shiga tantuna da rumfuna domin lalubo wadanda tsautsayin ya rutsa da su inda suka kwashi wadanda suka gamu da barnar zuwa asibiti domin neman kulawar gaggawa na likita.

ADVERTISEMENT

Da ya ke tabbatar da faruwar lamarin a ranar Lahadi, kakakin rundunar ‘yansanda a jihar Bauchi, SP Ahmad Muhammad Wakil, ya ce, mutum biyar ne aka samu a cikin gine-ginen da suka rufta din, inda hudu daga cikinsu suka rasa rayukansu.

Wadanda suka rasa rayukansu din su ne Abdullahi Abubakar, dan shekara 38 da ke unguwar Yakubu Wanka, Sadiq Ahmed Alfa, mai shekara 32 mazaunin unguwar Fadaman Mada, Malam Musa daga Maliya Ventures, Tudun Salmanu da kuma Abdullahi Abdurrahman wanda ya fito daga jihar Gombe.

LABARAI MASU NASABA

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

“Mace daya ce taf ta tsira daga cikin mutum 5 da hatsarin guguwar ta shafa wato Fatima Isa ‘yar shekara 31 da ta ke unguwar Inkil a cikin garin Bauchi, wacce a yanzu haka take amsar kulawar likitoci a asibiti.”

Hukumomi dai sun dukufa daukan matakan da suka dace ciki har da kai gawarwakin mamatan zuwa dakin adana gawarwaki da kuma bibiyar irin asarar da aka tafka sakamakon guguwar.

Tunin dai a cewar Wakil, ‘yansanda suka bazama wajen tabbatar da cewa bata-gari ba su yi amfani da wannan damar wajen yi wa ‘yan kasuwan baje kolin sata ba domin tabbatar da kare musu dukiya.

Guguwa
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Kotu Ta Umarci DSS Ta Mutunta Umarninta Kan Shari’ar Filin Firo Na Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

MASU ALAKA

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha
Manyan Labarai

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

June 28, 2026
An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja
Manyan Labarai

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

June 28, 2026
Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

June 28, 2026
Next Post
Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Kai Hari Gidan Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Kai Hari Gidan Shugaban Jam'iyyar APC Na Kano

LABARAI MASU NASABA

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

June 28, 2026
An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

June 28, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

June 28, 2026
Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

June 28, 2026
Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

June 28, 2026
Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

June 28, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ziyarci Iyalan Malamar Addini Da Aka Kashe A Kaduna Saboda Zargin Satar Yara

June 28, 2026
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

June 28, 2026
Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

June 28, 2026
Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya

Hukuncin Kotun Lokoja Kan NDC Barazana Ce Ga Dimokuraɗiyya — Ameh

June 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.