• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kash: Ɗan Fasa-Ƙwauri Ya Hallaka Jami’in Kwastan A Jigawa

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Kotu Da Ɗansanda, Tsaro
0
Kash: Ɗan Fasa-Ƙwauri Ya Hallaka Jami’in Kwastan A Jigawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’in Kwastan, Hamza Abdullahi Elenwo, ya rasa ransa yayin wani aikin bincike a jiya Juma’a, 12 ga Yuli, 2024, a Aci Lafiya a kan hanyar Daura-Kano a Jihar Jigawa. Hukumar Kwastan ta ƙas, Aiyukan da suka shifi tarayya (FOU), shiyyar B, ta tabbatar da faruwar wannan lamarin a cikin wata sanarwa da Kakakin Hukumar, Sifritanda Isah Suleiman, ya fitar.

Wannan mummunan al’amari dai ya faru ne yayin da wata mota da ake zargin an shigo da ita cikin ƙasa ba bisa ƙa’ida ba, ta buge Elenwo a yayin da Direban yake kokarin gujewa kamun. An garzaya da Elenwo zuwa Asibitin Kazaure sannan aka wuce da shi zuwa Cibiyar kula da Lafiya ta Tarayya (FMC) Katsina, inda acan aka tabbatar da mutuwarsa.

  • Hukumar Kwastam Ta Yi Gwanjon Litar Man Fetur 25,162 Ga Jama’a A Sokoto
  • Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Marigayin ɗan asalin Fatakwal, Jihar Ribas ne, kuma ya shiga aikin Kwastam ta Nijeriya a shekarar 2013, an kuma ɗaukaka shi zuwa mukamin Sufeto a shekarar 2022. Ya bar matarsa da ‘ya’ya biyu.

Jami'in

Kwanturolan Aiyukan da suka shifi tarayya (FOU), shiyyar B, Ahmadu Shuaibu, ya miƙa ta’aziyyarsa ga iyalan Elenwo tare da yin Allah wadai da irin halayen wasu Direbobin da masu fasa kwauri ke yi don tsira daga kamu. Ya tabbatar da cewa wani wanda ake zargi yana hannun ‘yan sanda a halin yanzu.

Labarai Masu Nasaba

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CustomsJigawaRoad
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani

Next Post

Hira Da Shugaban Guinea-Bissau Umaro Mokhtar Sissoco Embalo Daga CGTN Hausa

Related

An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Tsaro

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

1 day ago
Kotu
Tsaro

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

1 day ago
Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4
Tsaro

Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

1 day ago
Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ
Tsaro

Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ

1 week ago
Sojoji Sun Kashe Kwamandan Ƙungiyar Haram/ISWAP Da Wasu 5 A Chadi
Labarai

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Ƙungiyar Haram/ISWAP Da Wasu 5 A Chadi

2 weeks ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

2 weeks ago
Next Post
Hira Da Shugaban Guinea-Bissau Umaro Mokhtar Sissoco Embalo Daga CGTN Hausa

Hira Da Shugaban Guinea-Bissau Umaro Mokhtar Sissoco Embalo Daga CGTN Hausa

LABARAI MASU NASABA

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.