ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zanga-zanga: Tattalin Arzikin Nijeriya Zai Yi Asarar Naira Biliyan 400 A Kullum -Masana

by Bello Hamza
1 year ago
Zanga-zanga

Wata kungiyar masana mai suna ‘The Centre for the Promotion of Pribate Enterprise (CPPE)’ ta bayyana cewa, zanga-zangar tsadar rayuwa da matasa ke gudanarwa a sassan kasar nan yana da matukar illa ga tattalin arzikin kasa musamman ganin halin gargara da tattalin arzikin ke ciki.

Shugaban kungiyar, Dakta Muda Yusuf ya sanar da cewa, zanga-zangar zai yi wa tattalin arzikin kasa illar da zai kai ga asarar Naira Biliyan 400 a kullum in har ba a dauki mataki ba.

  • Tura Ta Kai Bango, Zanga-zanga Ta Kai Gidan Buhari Da Sarkin Daura
  • Bata-gari Sun Cinna Wa Sabon Ofishin NCC Wuta A Kano

Ya kara da cewa, wannan asarar zai matukar girgiza tattalin kasa, musamman gann a kwai yiwuwar haifar da tarnaki ga bangarori da dama na tattalin arzikin kasa.

ADVERTISEMENT

Dakta Yusuf, ya ce, bangarorin da za su fi dandanawa sun hada da saye da sayarwa, masana’antu, shakatawa, sufuri, bankuna, otal-otal, aikin gona, zirga-zirgan jiragen sama da kuma bangaren gine-gine. “wannan kuma ya hada da yiwuwar asarar rayukan al’umma da dukiyoyin al’umma da kuma barnatar da dikiyoyion al’umma da za a iya rasawa. Kaddarorin gwamnati na kuma cikin garari.”

Daga nan ya kuma yaba wa Babban Sufeton ‘Yansanda a kan yadda ya amince da hakkin ‘yan kasa na gudanar da zanga-zanga inda ya kuma yi alkawarin samar da kariya ga masu zanga-zangar.

LABARAI MASU NASABA

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

An Jinjina Wa Tinubu Bisa Mayar Da Ofishin Ayyukan NPA Garin Warri

“Muna kira ga masu zanga-zanga da su hada hannu da jami’an tsaro domin a yi zanga-zangar a kuma kammala lafiya ba tare da tashin hankali ba.

“Yana da matukar muhimmanci a gudanar da zanga-zanga cikin natsuwa da kwanciyar hankali ta haka za a isar da sakon da ake bukata ga hukuma,” in ji shi.

Ya kuma yi kira masu shirya zanga-zangar da su dakile bata gari wadanda basu yi wa kasar nan fatan alhairi daga shiga ga cikin zanga-zangar, “Dole mu hada hannu domin kare dukiya da kaddarorin kasarmu daga hannun ‘yan baranda wanda fatan su shi ne takurawa al’umma ta kowacce hanya, bai kamata mu yarda bata gari su yi amfani da mu ba.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC
Tattalin Arziki

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

December 19, 2025
An Jinjina Wa Tinubu Bisa Mayar Da Ofishin Ayyukan NPA Garin Warri
Tattalin Arziki

An Jinjina Wa Tinubu Bisa Mayar Da Ofishin Ayyukan NPA Garin Warri

December 19, 2025
Annabi SAW Ya Zarce Duk Sauran Annabawa Yawan Mu’uzijoji
Tattalin Arziki

Gwamna Radda Ya Dora Harsashin Gina Ma’aikatar Sarrafa Rogo A Katsina

December 13, 2025
Next Post
Sin Ta Damu Kisan Shugaban Hamas Zai Iya Haifar Da Babban Tashin Hankali A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Damu Kisan Shugaban Hamas Zai Iya Haifar Da Babban Tashin Hankali A Gabas Ta Tsakiya

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.