• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Noman Zaitun A Zamanance

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Ake Noman Zaitun A Zamanance
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Itatuwan Zaitun sun shafe shekaru a duniya ana afamani da su, ya fito ne daga yankin Asiya da kuma yankin Asiya ta tsakiya, sai kuma a wasu sassa na Afirika.

Ana shuka zaitun ne a yanzu, domin samun kudaden shiga, musamman ganin cewa, ana samar da ingantaccen irin da ya kamata don yin kasuwancinsa.

  • Daminar Bana: Manoma Na Fargabar Bullar Tsuntsaye Jan-baki

Kasashen da ke kan gaba wajen samar da man zaitun mai dimbin yawa a duniya sune; Sifaniya da Italiya da Greece da Siriya da Moroko da Turkiya da Masar da kuma Tunisiya, musamman ganin cewa, su ne kasashen da suka fi yin amfani da shi wajen kiwon lafiyar jikin dan’adam.
Har ila yau, bishiyar zaitun na jurewa ko wane irin yana yin da aka shuka ta, ya danganta da irin nau’in irin na zaitun da aka shuka.

Misali, nau’in irin zaitun da ake kira Kalamata, na fara yin ‘ya’ya ne a cikin shekaru hudu, har ila yau kuma ana da matkar bukatar man zaitun da ya kai kimanin kashi 80 zuwa kashi 90 a cikin dari.

Akasari, Musulmai ne shuka fi yin afnai da man zaitun, musamman wajen kiwon lafiya, inda buktar yin amfani da shi don kiwon lafiya ya kara karuwa a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Gyran Gona:
Ana bukatar manomin ya tabbatar da cewa, kasar noman da zai shuka irin na zaitun, ta kasance ta bushe kuma tana dauke da sanadarai da za su taimaka masa wajen saurin girma.
Ana kuma son ka da manominsa ya shuka irin a wajen da ake samun ruwa mai yawa domin yin hakan, zai ia hana masa saurin girma.

Yadda Ake Shuka Zaitun:
Ana shuka zaitun ta hanya biyu, ko a shuka irinsa kai-tsaye ko kuma a saro wani sashi a dasa, inda kuma a yayin shukar, ake bukatar manomin ya kasance ya bar tazara kamar mita biyar ana kuma fara shuka irin zaitun ne daga watan Afirilu zuwa watan Mayu.

Yi Masa Ban-ruwa:
Zaitun na jure wa kowane irin yanayi na kakar shuka, inda kuma ake bukatar manominsa, ya dinga yi msa ban-ruwa akai-akai, amma a lokacin kakar damina, ba sai an yi masa ban-ruwa akai-akai ba.
Har ila yau, ba a son manominsa ya yi masa ban-ruwa a satin da yake shirin fara dibansa.

Ana Zuba Masa Takin Zamani:An fi son a dinga zuba masa takin zamani samfarin NPK ko kuma a zuba masa takin gargajiya da ke dauke da sanadaran da zai sa shi saurin yin girma haka ba a son manominsa ya zuba masa taki gab da jijiyarsa don gudan ka da ya samu wata nakasa.

Kare Shi Daga Harbin Kwayoyin Cuta:
Ana son a dinga yi masa feshi don kare shi daga kamuwa da cututtuka.
Ribar Da Ake Samu A Noman Zaitun:
Manomansa na samun dimbin riba mai yawa tare da samun riba mai yawa, musaman idan sun fitar da mansa zuwa kasashen duniya don sayarwa.
Bishiyar zaitun za ta iya samar da kiligiram daga sha biyar zuwa ashirn a kowacce shekara.
Har ila yau, bishiyar zaitun, za ta iya samar da litocinsa ta mansa masu yawa a shekara.

Lokacin Dibansaa:
Idan har ya kai iya tsawon girmansa ana son a debe shi, inda kuma ake bukatar a yayin dibansa, a bi a hankali don kiyaye shi daga lalace wa, ganin cewa a lokacin, bai da wani kwari.

Jinkiri wajen dibansa, zai iya shafar dandanonsa,saboda haka,
dibansa a lokacin da ya dace, zai say a samu dandano mai dadi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Tagwayen Hanyar Da Kasar Sin Ta Gina A Kudu Maso Yammacin Kamaru

Next Post

Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

1 week ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

1 week ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

4 weeks ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

4 weeks ago
Next Post
Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.