• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Noman Zaitun A Zamanance

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Ake Noman Zaitun A Zamanance
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Itatuwan Zaitun sun shafe shekaru a duniya ana afamani da su, ya fito ne daga yankin Asiya da kuma yankin Asiya ta tsakiya, sai kuma a wasu sassa na Afirika.

Ana shuka zaitun ne a yanzu, domin samun kudaden shiga, musamman ganin cewa, ana samar da ingantaccen irin da ya kamata don yin kasuwancinsa.

  • Daminar Bana: Manoma Na Fargabar Bullar Tsuntsaye Jan-baki

Kasashen da ke kan gaba wajen samar da man zaitun mai dimbin yawa a duniya sune; Sifaniya da Italiya da Greece da Siriya da Moroko da Turkiya da Masar da kuma Tunisiya, musamman ganin cewa, su ne kasashen da suka fi yin amfani da shi wajen kiwon lafiyar jikin dan’adam.
Har ila yau, bishiyar zaitun na jurewa ko wane irin yana yin da aka shuka ta, ya danganta da irin nau’in irin na zaitun da aka shuka.

Misali, nau’in irin zaitun da ake kira Kalamata, na fara yin ‘ya’ya ne a cikin shekaru hudu, har ila yau kuma ana da matkar bukatar man zaitun da ya kai kimanin kashi 80 zuwa kashi 90 a cikin dari.

Akasari, Musulmai ne shuka fi yin afnai da man zaitun, musamman wajen kiwon lafiya, inda buktar yin amfani da shi don kiwon lafiya ya kara karuwa a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

Gyran Gona:
Ana bukatar manomin ya tabbatar da cewa, kasar noman da zai shuka irin na zaitun, ta kasance ta bushe kuma tana dauke da sanadarai da za su taimaka masa wajen saurin girma.
Ana kuma son ka da manominsa ya shuka irin a wajen da ake samun ruwa mai yawa domin yin hakan, zai ia hana masa saurin girma.

Yadda Ake Shuka Zaitun:
Ana shuka zaitun ta hanya biyu, ko a shuka irinsa kai-tsaye ko kuma a saro wani sashi a dasa, inda kuma a yayin shukar, ake bukatar manomin ya kasance ya bar tazara kamar mita biyar ana kuma fara shuka irin zaitun ne daga watan Afirilu zuwa watan Mayu.

Yi Masa Ban-ruwa:
Zaitun na jure wa kowane irin yanayi na kakar shuka, inda kuma ake bukatar manominsa, ya dinga yi msa ban-ruwa akai-akai, amma a lokacin kakar damina, ba sai an yi masa ban-ruwa akai-akai ba.
Har ila yau, ba a son manominsa ya yi masa ban-ruwa a satin da yake shirin fara dibansa.

Ana Zuba Masa Takin Zamani:An fi son a dinga zuba masa takin zamani samfarin NPK ko kuma a zuba masa takin gargajiya da ke dauke da sanadaran da zai sa shi saurin yin girma haka ba a son manominsa ya zuba masa taki gab da jijiyarsa don gudan ka da ya samu wata nakasa.

Kare Shi Daga Harbin Kwayoyin Cuta:
Ana son a dinga yi masa feshi don kare shi daga kamuwa da cututtuka.
Ribar Da Ake Samu A Noman Zaitun:
Manomansa na samun dimbin riba mai yawa tare da samun riba mai yawa, musaman idan sun fitar da mansa zuwa kasashen duniya don sayarwa.
Bishiyar zaitun za ta iya samar da kiligiram daga sha biyar zuwa ashirn a kowacce shekara.
Har ila yau, bishiyar zaitun, za ta iya samar da litocinsa ta mansa masu yawa a shekara.

Lokacin Dibansaa:
Idan har ya kai iya tsawon girmansa ana son a debe shi, inda kuma ake bukatar a yayin dibansa, a bi a hankali don kiyaye shi daga lalace wa, ganin cewa a lokacin, bai da wani kwari.

Jinkiri wajen dibansa, zai iya shafar dandanonsa,saboda haka,
dibansa a lokacin da ya dace, zai say a samu dandano mai dadi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Tagwayen Hanyar Da Kasar Sin Ta Gina A Kudu Maso Yammacin Kamaru

Next Post

Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

Related

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

6 days ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

6 days ago
Sin Ta Gina Cibiyoyin Fasahar Aikin Gona Na Gwaji Guda 24 A Afirka
Noma Da Kiwo

Muhimman Dalilan Kirkiro Da Shirin Inganta Aikin Noma ‘SAPZ’

2 weeks ago
Dalilin Nijeriya Na Kulla Yarjejeniya Da Kasar Sin Kan Noman Rake
Noma Da Kiwo

Dalilin Nijeriya Na Kulla Yarjejeniya Da Kasar Sin Kan Noman Rake

2 weeks ago
Nazari Kan Amfanin Noman Kanumfari
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Amfanin Noman Kanumfari

2 weeks ago
Cutar Da Ke Kassara Gonakin Tumatir Ta Sake Bulla A Jihar Kano
Noma Da Kiwo

Cutar Da Ke Kassara Gonakin Tumatir Ta Sake Bulla A Jihar Kano

3 weeks ago
Next Post
Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

LABARAI MASU NASABA

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.