ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Noman Zaitun A Zamanance

by Abubakar Abba
4 years ago
Zaitun

Itatuwan Zaitun sun shafe shekaru a duniya ana afamani da su, ya fito ne daga yankin Asiya da kuma yankin Asiya ta tsakiya, sai kuma a wasu sassa na Afirika.

Ana shuka zaitun ne a yanzu, domin samun kudaden shiga, musamman ganin cewa, ana samar da ingantaccen irin da ya kamata don yin kasuwancinsa.

  • Daminar Bana: Manoma Na Fargabar Bullar Tsuntsaye Jan-baki

Kasashen da ke kan gaba wajen samar da man zaitun mai dimbin yawa a duniya sune; Sifaniya da Italiya da Greece da Siriya da Moroko da Turkiya da Masar da kuma Tunisiya, musamman ganin cewa, su ne kasashen da suka fi yin amfani da shi wajen kiwon lafiyar jikin dan’adam.
Har ila yau, bishiyar zaitun na jurewa ko wane irin yana yin da aka shuka ta, ya danganta da irin nau’in irin na zaitun da aka shuka.

ADVERTISEMENT

Misali, nau’in irin zaitun da ake kira Kalamata, na fara yin ‘ya’ya ne a cikin shekaru hudu, har ila yau kuma ana da matkar bukatar man zaitun da ya kai kimanin kashi 80 zuwa kashi 90 a cikin dari.

Akasari, Musulmai ne shuka fi yin afnai da man zaitun, musamman wajen kiwon lafiya, inda buktar yin amfani da shi don kiwon lafiya ya kara karuwa a duniya.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Gyran Gona:
Ana bukatar manomin ya tabbatar da cewa, kasar noman da zai shuka irin na zaitun, ta kasance ta bushe kuma tana dauke da sanadarai da za su taimaka masa wajen saurin girma.
Ana kuma son ka da manominsa ya shuka irin a wajen da ake samun ruwa mai yawa domin yin hakan, zai ia hana masa saurin girma.

Yadda Ake Shuka Zaitun:
Ana shuka zaitun ta hanya biyu, ko a shuka irinsa kai-tsaye ko kuma a saro wani sashi a dasa, inda kuma a yayin shukar, ake bukatar manomin ya kasance ya bar tazara kamar mita biyar ana kuma fara shuka irin zaitun ne daga watan Afirilu zuwa watan Mayu.

Yi Masa Ban-ruwa:
Zaitun na jure wa kowane irin yanayi na kakar shuka, inda kuma ake bukatar manominsa, ya dinga yi msa ban-ruwa akai-akai, amma a lokacin kakar damina, ba sai an yi masa ban-ruwa akai-akai ba.
Har ila yau, ba a son manominsa ya yi masa ban-ruwa a satin da yake shirin fara dibansa.

Ana Zuba Masa Takin Zamani:An fi son a dinga zuba masa takin zamani samfarin NPK ko kuma a zuba masa takin gargajiya da ke dauke da sanadaran da zai sa shi saurin yin girma haka ba a son manominsa ya zuba masa taki gab da jijiyarsa don gudan ka da ya samu wata nakasa.

Kare Shi Daga Harbin Kwayoyin Cuta:
Ana son a dinga yi masa feshi don kare shi daga kamuwa da cututtuka.
Ribar Da Ake Samu A Noman Zaitun:
Manomansa na samun dimbin riba mai yawa tare da samun riba mai yawa, musaman idan sun fitar da mansa zuwa kasashen duniya don sayarwa.
Bishiyar zaitun za ta iya samar da kiligiram daga sha biyar zuwa ashirn a kowacce shekara.
Har ila yau, bishiyar zaitun, za ta iya samar da litocinsa ta mansa masu yawa a shekara.

Lokacin Dibansaa:
Idan har ya kai iya tsawon girmansa ana son a debe shi, inda kuma ake bukatar a yayin dibansa, a bi a hankali don kiyaye shi daga lalace wa, ganin cewa a lokacin, bai da wani kwari.

Jinkiri wajen dibansa, zai iya shafar dandanonsa,saboda haka,
dibansa a lokacin da ya dace, zai say a samu dandano mai dadi.

Zaitun
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

Sarkin Makafin Katsina Ya Nemi Makafi Su Yi Rajistar Zabe

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, Takwas Sun Jikkata Yayin Rikicin A Bauchi

An Kashe Mutum 2, Takwas Sun Jikkata Yayin Rikicin A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.