• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai

by Abubakar Abba
11 months ago
in Tattalin Arziki
0
Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya ta yi hadaka da kamfanin Google, domin kaddamar da shirin bayar da horo, bisa nufin tallafawa matasan kasar, masu yin sana’ar kirkira, guda 2,500.

Ta yi wannan hadakar ce, ta hanyar ma’aikatar kula da Al’adu da fannin kirkirar tattalin arziki.

  • Sarki Sanusi II Zai Naɗa Babban Ɗansa A Matsayin Ciroman Kano
  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA

Ana kuma sa ran a nan gaba, akalla wadanda za su amfana da shirin, za su kai yawan biliyan 10,000.

Cibiyar baya da horon kirkira ta Del York ce, za ta wanzar da shirin.

Hakazalika, shirin zai mayar da hankali ne, wajen bunkasa fasahar kirkira da kuma kara karfafa guiwar yin kirkira da kuma habaka yin da kamfanoni masu zaman kansu, da ke a fannin masana’antar kikira a kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

Shirin wanda ma’aiktar kula da al’adu tare cibiyar ma’aikatar al’adu ta kasa NCAC da kuma CLAP da za su wanzar da shi.

Babbar manufar shirin shi ne, don a karfafa guiwar matasa masu sha’awar fannin kirkira a kasar nan.

Ta hanyar yin hadaka da kamfanin na Google da Del York, wadanda za su amfana da horon, za a horas da su a bangarori kamar na wajen yin finafinai da sauransu.

Da take yin jawabi a kan mahiimancin hadakar ministan ma’aikatar kula da al’adu Hannatu Musa-Musawa, ta bayyana jin dadinta a kan wannan hadakar.

A cewarta, wannan hadakar, ta nuna yunkurin da ake da shi a kasar nan, na kara habaka zakakuran matasan da ke a fannin kir-kira a kasar.

Ta ce, samar da kayan aikin ga matasan da ke a fanin na kir-kira, ba wai kawai don a samar da ayyukan yi bane, har da ma kara daga darajar Nijeriya don ta zamo a kan gaba a duniya, a fannin wajen daga darajar al’adu.

Hannutu ta sanar da cewa, shirin na daya daga cikin kudurorin gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu da a turance, ake kira da Renewed Hope agenda, ta yadda za a tallafawa matasan da ke a fannin kir-kira, domin suma su bayar da ta su gudanmawar, wajen kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

Haron na mako shida, zai samarwa wadanda za su amfana wani ginshiki kwarewa na yin kir-kira na sarrafa fina-finan bidiyo da sarrafa hotuna da sauransu.

Bugu da kari, daga cikn wadanda aka zabo, za a kuma bayar da wani horon na mako uku.

Olumide Falegan, manaja a sashen al’adu a kamfanin Google, ya jaddada mahimmanci da shirin yake da shi.

Ya ce, shirin zai taimaka wajen gano matasa da ke da kwarewa a masana’antar kirkira.

A cewarsa, baya ga tallafa kwarrun matasan su 2,500, ana kuma sa ran za’a kara fadada shirin zuwa ga matasa 10,000 da suma za su amfana a daukacin fadin kasar.

Shi kuwa babban shugaban rukunonin Del York Linus Idahosa, ya bayyana cewa, hadakar za ta ci ke gibin da ak da shin a samar da kwararu da masu ruwa da tsaki a fannin kir-kira.

An dai fara karbar takardun shiga shirin wadda aka bude a ranar 8 na watan Okutobar 2024, za kuma rufe karbar, a ranar 30n ga watan na Okutobar 2024.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikiArzikiGoogleGwamnatin TarayyaMatasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mai Keta Hakkin Bil Adam Na Ikirarin Kare Shi

Next Post

Kashi 4.1 Na ‘Yan Nijeriya Ne Kawai Za Su Amfana Da Tsarin Mafi Karancin Albashi —Bankin Duniya

Related

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

2 days ago
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

2 days ago
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

1 week ago
Yadda Sauye-Sauyen Da Aka Yi A Fannin Mai Da Iskar Gas Suka Samar Da Gagarumin Ci Gaba A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Yadda Sauye-Sauyen Da Aka Yi A Fannin Mai Da Iskar Gas Suka Samar Da Gagarumin Ci Gaba A Wannan Shekarar

1 week ago
Manyan Motoci 2,000 A Kullum Ke Zirga-zirga A Tashoshin Jiragen Ruwa Na Jihar Legas —Rahoto
Tattalin Arziki

Manyan Motoci 2,000 A Kullum Ke Zirga-zirga A Tashoshin Jiragen Ruwa Na Jihar Legas —Rahoto

1 week ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

3 weeks ago
Next Post
Kashi 4.1 Na ‘Yan Nijeriya Ne Kawai Za Su Amfana Da Tsarin Mafi Karancin Albashi —Bankin Duniya

Kashi 4.1 Na ‘Yan Nijeriya Ne Kawai Za Su Amfana Da Tsarin Mafi Karancin Albashi —Bankin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.