• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai

by Abubakar Abba
9 months ago
in Tattalin Arziki
0
Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya ta yi hadaka da kamfanin Google, domin kaddamar da shirin bayar da horo, bisa nufin tallafawa matasan kasar, masu yin sana’ar kirkira, guda 2,500.

Ta yi wannan hadakar ce, ta hanyar ma’aikatar kula da Al’adu da fannin kirkirar tattalin arziki.

  • Sarki Sanusi II Zai NaÉ—a Babban ÆŠansa A Matsayin Ciroman Kano
  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA

Ana kuma sa ran a nan gaba, akalla wadanda za su amfana da shirin, za su kai yawan biliyan 10,000.

Cibiyar baya da horon kirkira ta Del York ce, za ta wanzar da shirin.

Hakazalika, shirin zai mayar da hankali ne, wajen bunkasa fasahar kirkira da kuma kara karfafa guiwar yin kirkira da kuma habaka yin da kamfanoni masu zaman kansu, da ke a fannin masana’antar kikira a kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

Shirin wanda ma’aiktar kula da al’adu tare cibiyar ma’aikatar al’adu ta kasa NCAC da kuma CLAP da za su wanzar da shi.

Babbar manufar shirin shi ne, don a karfafa guiwar matasa masu sha’awar fannin kirkira a kasar nan.

Ta hanyar yin hadaka da kamfanin na Google da Del York, wadanda za su amfana da horon, za a horas da su a bangarori kamar na wajen yin finafinai da sauransu.

Da take yin jawabi a kan mahiimancin hadakar ministan ma’aikatar kula da al’adu Hannatu Musa-Musawa, ta bayyana jin dadinta a kan wannan hadakar.

A cewarta, wannan hadakar, ta nuna yunkurin da ake da shi a kasar nan, na kara habaka zakakuran matasan da ke a fannin kir-kira a kasar.

Ta ce, samar da kayan aikin ga matasan da ke a fanin na kir-kira, ba wai kawai don a samar da ayyukan yi bane, har da ma kara daga darajar Nijeriya don ta zamo a kan gaba a duniya, a fannin wajen daga darajar al’adu.

Hannutu ta sanar da cewa, shirin na daya daga cikin kudurorin gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu da a turance, ake kira da Renewed Hope agenda, ta yadda za a tallafawa matasan da ke a fannin kir-kira, domin suma su bayar da ta su gudanmawar, wajen kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

Haron na mako shida, zai samarwa wadanda za su amfana wani ginshiki kwarewa na yin kir-kira na sarrafa fina-finan bidiyo da sarrafa hotuna da sauransu.

Bugu da kari, daga cikn wadanda aka zabo, za a kuma bayar da wani horon na mako uku.

Olumide Falegan, manaja a sashen al’adu a kamfanin Google, ya jaddada mahimmanci da shirin yake da shi.

Ya ce, shirin zai taimaka wajen gano matasa da ke da kwarewa a masana’antar kirkira.

A cewarsa, baya ga tallafa kwarrun matasan su 2,500, ana kuma sa ran za’a kara fadada shirin zuwa ga matasa 10,000 da suma za su amfana a daukacin fadin kasar.

Shi kuwa babban shugaban rukunonin Del York Linus Idahosa, ya bayyana cewa, hadakar za ta ci ke gibin da ak da shin a samar da kwararu da masu ruwa da tsaki a fannin kir-kira.

An dai fara karbar takardun shiga shirin wadda aka bude a ranar 8 na watan Okutobar 2024, za kuma rufe karbar, a ranar 30n ga watan na Okutobar 2024.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikiArzikiGoogleGwamnatin TarayyaMatasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mai Keta Hakkin Bil Adam Na Ikirarin Kare Shi

Next Post

Kashi 4.1 Na ‘Yan Nijeriya Ne Kawai Za Su Amfana Da Tsarin Mafi Karancin Albashi —Bankin Duniya

Related

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA
Tattalin Arziki

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

5 days ago
Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

2 weeks ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

2 weeks ago
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma
Tattalin Arziki

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

3 weeks ago
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta
Tattalin Arziki

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

3 weeks ago
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

4 weeks ago
Next Post
Kashi 4.1 Na ‘Yan Nijeriya Ne Kawai Za Su Amfana Da Tsarin Mafi Karancin Albashi —Bankin Duniya

Kashi 4.1 Na ‘Yan Nijeriya Ne Kawai Za Su Amfana Da Tsarin Mafi Karancin Albashi —Bankin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

July 31, 2025
Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

July 31, 2025
Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

July 30, 2025
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

July 30, 2025
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

July 30, 2025
Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

July 30, 2025
Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

July 30, 2025
Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

July 30, 2025
Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

July 30, 2025
Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.