ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mai Keta Hakkin Bil Adam Na Ikirarin Kare Shi

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Adam

Kwanan baya, kwamiti na 3 na babban taron MDD karo na 79, ya kira taron muhawara a hedkwatarsa, inda Amurka, da Austriliya da dai wasu kasashe ‘yan tsiraru suka soki kasar Sin kan batun hakkin Bil Adama ba gaira ba dalili.

 

Shin ko wane ne yake da ikon bayyana halin da ake ciki game da wannan batu? Ba shakka jama’a ne da kan su. Sinawa da yawansu ya kai biliyan 1.4 sun fita daga kangin talauci, har ma sun samu wadata tare, suna more rayuwarsu, suna zama cikin kwanciyar hankali, wannan shi ne hakikanin ci gaba a fannin kare hakkin Bil Adam.

ADVERTISEMENT
  • Musabbabin Lalacewar Lantarki A Jihohin Arewa -TCN
  • Rikita-rikitar Aikin Hanyar Abuja Zuwa Kaduna…

A wani bangaren na daban, bari mu duba Amurka da Austriliya. Amurka ta dade tana fama da matsalar nuna bambancin launin fata, kana yawan mutanen da suka mutu sakamakon harin bindiga a kasar ya kai kimanin dubu 43 a shekarar 2023 kadai. A sa’i daya kuma, a kalla mutane 1,247 sun mutu a kasar, sakamakon nuna karfin tuwo da ‘yan sanda suke yi. A Austriliya fa? kowa ya san cewa kasar ta samu ci gabanta ne ta hanyar cin zarafin mutane ‘yan asalin wurin da aka kafa kasar.

 

LABARAI MASU NASABA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

Wadannan kasashe ba su kula da rayuka, da zaman rayuwar jama’arsu ba, balle na al’ummun sauran kasashe. Yanzu haka, a zirin Gaza, fararen hula fiye da dubu 40 sun mutu, miliyoyin mata da kananan yara na fama da yunwa da rashin muhallin zama. Ba shakka, wannan wuri na matukar bukatar kare hakkin al’ummun sa. Amma, jami’i mai kula da harkokin jin kai a zirin Gaza na kasar Amurka, ya yi ikirarin cewa, gwamnatin Amurka ba za ta daina samarwa Isra’ila makamai ba, duk da cewa matakan da ta dauka a Gaza sun sabawa dokar kasa da kasa.

 

Marigayi masani Publius Cornelius Tacitus, wanda ya mutu a shekaru 2000 da suka gabata, ya taba bayyana cewa, “An nunawa mutane baraguzan gine-gine sun ce wannan shi ne zaman lafiya”, yanzu wasu kasashen yamma suna kokarin ta da rikici a wasu wurare, inda mutane ke fama da asarar rayuka da dimbin wahalhalu, amma sun mai da kansu masu koyar da mutanen duniya dabarar kare hakkin Bil Adam, gami da shafawa kasar Sin bakin fenti, duk da iyakacin kokarin da kasar ke yi a fannin kare hakkin da ikon jama’arta.

 

Sai dai wadannan kasashen ba za su iya mai da fari baki ba. Ko da yake sun dade suna kokarin dora laifi kan kasar Sin, kan batun hakkin Bil Adam, amma yawancin kasashe ba su taba yarda da maganarsu ba.

 

Tabbas, zamani na yin shisshigi cikin harkokin gidan sauran kasashe bisa hujjar kare hakkin Bil Adama ya kai karshensa. (Mai zane da rubutu: MINA)

 

Adam
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Adam
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

MASU ALAKA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki
Ra'ayi Riga

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

June 3, 2026
Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka
Ra'ayi Riga

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

June 1, 2026
Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya

May 29, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai

Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.