• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farfesa Zaynab Alkali: Mace Ta Farko Da Ta Zama Marubuciyar Littattafai Daga Arewacin Nijeriya

by Bilkisu Tijjani
9 months ago
in Adabi
0
Farfesa Zaynab Alkali: Mace Ta Farko Da Ta Zama Marubuciyar Littattafai Daga Arewacin Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An haifi Zaynab Alkali a shekarar 1950 a Tura-Wazila da ke Jihar Borno. Daginta Musulmi ne da suka fito daga Tura-Wazila da ke Jihar Borno a Nijeriya, daga baya kuma suka koma wani kauyen Kirista a Jihar Gongola, inda a nan ta girma.

Ta fara karatun firamare a makarantar firamaren ‘yammata ta kwana dake Waka, Biu, Daga baya kuma ta tafi zuwa Makarantar Sarauniya, llorin, Jihar Kwara. Daga nan ne kuma ta tafi Jami’ar Bayero inda ta kammala digirinta na biyu a shekarar 1973. Daga nan ta samu digirin digirgir a fannin adabin Afirka da turanci a shekarar 1979 a wannan jami’a, sannan ta zama shugabar makarantar kwana ta ‘yan mata ta Sakera.

  • Tinubu Ya Sake Nada Farfesa Sheshe Shugaban Asibitin Koyarwa Na Aminu Kano
  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Ta kasance Babbar Malama a fannin Turanci a Jami’ar Maiduguri; Jihar Borno. Daga nan ta bar Jami’ar Maiduguri zuwa Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko da ke Abuja na tsawon shekaru uku kafin ta tafi Jami’ar Jihar Nasarawa, ta yi shekaru 22 a Jami’ar Maiduguri, sannan ta yi wasu shekaru a Jami’ar Bayero ta Kano.

Ta auri Farfesa Muhammad Nur Alkali tsohon mataimakin shugaban jami’a kuma Allah ya albarkace su da samun ‘ya’ya shida.

Ana kallon Zaynab Alkali a matsayin mace ta farko da ta fito daga Arewacin Nijeriya, mamba a Kungiyar Marubuta ta Najeriya, Tsohuwar shugabar ANA ce reshen Jihar Borno.

Labarai Masu Nasaba

Marubutan Batsa Ku Ji Tsoron Allah -Emili

Dr. Maryam Yola Ta Zama Farfesa Mace Ta Farko Kan Magungunan Gargajiya Da Al’adun Hausa

Ta yi karatu a Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi inda ta koyar da rubuce-rubucen kere-kere

Zaynab Alkali ta zama shugabar tsangayar fasaha a Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi. Sannan kuma ta kasance shugabar makarantar kwana ta Shekara, dake Kano daga shekarar 1974 zuwa 76.

Ta yi aiki a matsayin mataimakiyar malama a Bayero ta Kano, ta kasance Malama a Jami’ar Maiduguri a daga 1981 zuwa 83.

Zaynab Alkali, Malama ce kuma kodineta a fannin Turanci a kwalejin Janar, Modibbo Adama, Yola daga 1984 zuwa 85.

Ta kuma yi aiki a matsayin Babbar Malama a fannin Turanci a Jami’ar Maiduguri, a 1985

Ta auri Farfesa Muhammad Nur Alkali tsohon mataimakin shugaban jami’ar Maiduguri

Kungiyar Marubuta ta Nijeriya (ANA) ta karrama ta da lambar yabo, a 1985.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Adabi
ShareTweetSendShare
Previous Post

 ‘Yansanda Sun Cafke Wadanda Suka Kulle Matashi A Kejin Kare

Next Post

Kashi 25% Na Makarantun Firamare A Kano Na Da Malami 1 Ga Duk Aji – LANE

Related

Marubutan Batsa Ku Ji Tsoron Allah -Emili
Adabi

Marubutan Batsa Ku Ji Tsoron Allah -Emili

4 months ago
Dr. Maryam Yola Ta Zama Farfesa Mace Ta Farko Kan Magungunan Gargajiya Da Al’adun Hausa
Al'adu

Dr. Maryam Yola Ta Zama Farfesa Mace Ta Farko Kan Magungunan Gargajiya Da Al’adun Hausa

8 months ago
Na Fi Jin Dadin Rubutu In Na Gaji Tibis – Maryam Faruk
Adabi

Na Fi Jin Dadin Rubutu In Na Gaji Tibis – Maryam Faruk

10 months ago
Mahaifiyata Ce Ta Karfafe Ni Shiga Harkar Rubutu –Maryam Faruk
Adabi

Mahaifiyata Ce Ta Karfafe Ni Shiga Harkar Rubutu –Maryam Faruk

10 months ago
Yadda Malaminmu Na Hausa Ya Karfafa Min Kwarin Gwiwar Fara Rubutu – Salma Ahmad
Adabi

Yadda Malaminmu Na Hausa Ya Karfafa Min Kwarin Gwiwar Fara Rubutu – Salma Ahmad

11 months ago
Marubuta Na Taimakawa Wajen Bunkasa Rayuwar Al’umma -Miyetti
Adabi

Marubuta Na Taimakawa Wajen Bunkasa Rayuwar Al’umma -Miyetti

12 months ago
Next Post
Kashi 25% Na Makarantun Firamare A Kano Na Da Malami 1 Ga Duk Aji – LANE

Kashi 25% Na Makarantun Firamare A Kano Na Da Malami 1 Ga Duk Aji - LANE

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.