ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farfesa Zaynab Alkali: Mace Ta Farko Da Ta Zama Marubuciyar Littattafai Daga Arewacin Nijeriya

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Farfesa

An haifi Zaynab Alkali a shekarar 1950 a Tura-Wazila da ke Jihar Borno. Daginta Musulmi ne da suka fito daga Tura-Wazila da ke Jihar Borno a Nijeriya, daga baya kuma suka koma wani kauyen Kirista a Jihar Gongola, inda a nan ta girma.

Ta fara karatun firamare a makarantar firamaren ‘yammata ta kwana dake Waka, Biu, Daga baya kuma ta tafi zuwa Makarantar Sarauniya, llorin, Jihar Kwara. Daga nan ne kuma ta tafi Jami’ar Bayero inda ta kammala digirinta na biyu a shekarar 1973. Daga nan ta samu digirin digirgir a fannin adabin Afirka da turanci a shekarar 1979 a wannan jami’a, sannan ta zama shugabar makarantar kwana ta ‘yan mata ta Sakera.

  • Tinubu Ya Sake Nada Farfesa Sheshe Shugaban Asibitin Koyarwa Na Aminu Kano
  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Ta kasance Babbar Malama a fannin Turanci a Jami’ar Maiduguri; Jihar Borno. Daga nan ta bar Jami’ar Maiduguri zuwa Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko da ke Abuja na tsawon shekaru uku kafin ta tafi Jami’ar Jihar Nasarawa, ta yi shekaru 22 a Jami’ar Maiduguri, sannan ta yi wasu shekaru a Jami’ar Bayero ta Kano.

ADVERTISEMENT

Ta auri Farfesa Muhammad Nur Alkali tsohon mataimakin shugaban jami’a kuma Allah ya albarkace su da samun ‘ya’ya shida.

Ana kallon Zaynab Alkali a matsayin mace ta farko da ta fito daga Arewacin Nijeriya, mamba a Kungiyar Marubuta ta Najeriya, Tsohuwar shugabar ANA ce reshen Jihar Borno.

LABARAI MASU NASABA

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

EFCC Ta Kama Mutum 11 Masu Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba A Kwara

Ta yi karatu a Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi inda ta koyar da rubuce-rubucen kere-kere

Zaynab Alkali ta zama shugabar tsangayar fasaha a Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi. Sannan kuma ta kasance shugabar makarantar kwana ta Shekara, dake Kano daga shekarar 1974 zuwa 76.

Ta yi aiki a matsayin mataimakiyar malama a Bayero ta Kano, ta kasance Malama a Jami’ar Maiduguri a daga 1981 zuwa 83.

Zaynab Alkali, Malama ce kuma kodineta a fannin Turanci a kwalejin Janar, Modibbo Adama, Yola daga 1984 zuwa 85.

Ta kuma yi aiki a matsayin Babbar Malama a fannin Turanci a Jami’ar Maiduguri, a 1985

Ta auri Farfesa Muhammad Nur Alkali tsohon mataimakin shugaban jami’ar Maiduguri

Kungiyar Marubuta ta Nijeriya (ANA) ta karrama ta da lambar yabo, a 1985.

Farfesa
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

MASU ALAKA

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta
Adabi

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

May 31, 2026
Zambar Kudi: Kotu Ta Tasa Keyar Dillalin Gidaje Zuwa Gidan Kaso
Adabi

EFCC Ta Kama Mutum 11 Masu Hakar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba A Kwara

February 6, 2026
CGI Babandede Mai Ritaya A Mizanin Kyawawan Halaye Da Kwazon Aiki
Adabi

CGI Babandede Mai Ritaya A Mizanin Kyawawan Halaye Da Kwazon Aiki

January 30, 2026
Next Post
Kashi 25% Na Makarantun Firamare A Kano Na Da Malami 1 Ga Duk Aji – LANE

Kashi 25% Na Makarantun Firamare A Kano Na Da Malami 1 Ga Duk Aji - LANE

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.