• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ballon D’or: An Zaɓe Ni Ne Kamar Yadda Aka Zaɓe Ka – Martanin Rodri Ga Ronaldo

by Rabilu Sanusi Bena and Sulaiman
6 months ago
in Wasanni
0
Ballon D’or: An Zaɓe Ni Ne Kamar Yadda Aka Zaɓe Ka – Martanin Rodri Ga Ronaldo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan wasan tsakiyar Manchester City kuma dan kasar Spain, Rodrigo Hernandez ya mayar da martani ga Cristiano Ronaldo kan ikirarin da ya yi cewa, Rodri bai cancanci lashe kyautar ba a bana.

 

Ronaldo a wani bikin bayar da kyaututtuka da ya halarta a London ya yi tsokaci dangane da kyautar da dan wasan Manchester City ya lashe inda yace, Vinicius JR. na Real Madrid ya cancanci lashe kyautar ba Rodri ba.

  • Ɓaraka:, Ƴan Adawa, Shugabannin APC Na Shirya Kafa Sabuwar Tafiya — Lukman
  • Gwamnatin Kano Ta Yi Fatali Da Kudirin Sake Fasalin Dokar Haraji

Hakan yasa yanzu kuma Rodri yace duk da cewar Cristiano Ronaldo bai goyi bayan lashe kyautar Ballon D’or na bana da yayi ba, amma kar ya manta cewar, yan jarida da sauran manyan mutane da suka zabi Ronaldo har ya lashe kyautar a baya su ne suka zabe shi yanzu.

 

Labarai Masu Nasaba

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

Ronaldo ya lashe kyautar Ballon D’or sau biyar a tarihi, sai Messi wanda ya lashe kyautar har sau 8, wanda shi ne ne kadai dan wasan da yafi Ronaldo lashe kyautar a tarihi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dubun Wata Budurwa Da Wasu 5 Ya Cika Bayan Ta Sace Wayoyin Salula 30 Na Matan Aure A Kano

Next Post

Kayayyakin Agaji Na Gaggawa Na Kasar Sin Sun Isa Vanuatu

Related

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

8 hours ago
Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad
Wasanni

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

16 hours ago
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final
Wasanni

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

20 hours ago
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund
Wasanni

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

21 hours ago
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford
Wasanni

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

22 hours ago
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata
Wasanni

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

23 hours ago
Next Post
Kayayyakin Agaji Na Gaggawa Na Kasar Sin Sun Isa Vanuatu

Kayayyakin Agaji Na Gaggawa Na Kasar Sin Sun Isa Vanuatu

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.