• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Gwamnati Ta Kebe Wuraren Kiwo 368 Don Bunkasa Noma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kwanan baya ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da aniyar gwamnatinsa ta samar da wuraren kiwo 368 a Jihohi 25.

Wannan yunkurin dai, manoma da dama da ke a cikin kasar nan, sun bayyana hakan a matsayin matakin da ya dace, inda suka sanar da cewa, matakin zai kuma taimaka matuka wajen rage yawan ricikin da ke aukuwa a tsakanin wasu manoma da makiyaya da ke a fadin kasar nan.

  • Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Keta Ka’idojin Fitar Da Kayayyaki
  • Kudin Da NNPC Ke Kashewa A Tallafin Mai Ya Wuce Kima – Hamid Ali

Hakan ya sanya wasu daga cikin jihohin kasar, sun bayar da hadin kai domin a cimma wannan nasarar da gwamnatin tarayya ta sa a gaba.

Matakin na Buhari ya dauka ya biyo bayan shawarwari ne da wani kwamiti na musamman ya ba shi, wanda ya yi nuni da cewa, samun wuraren kiwo zai taimaka wajen rage rikicin manoma da makiyaya da aka gaza kawo karshen hakan a kasar nan.

Da yake yin tsokaci kan matakin Shugaban kungiyar manoma ta kasa Kabir Ibrahim ya ce idan aka samu irin wanan gagarumin sauyi, ya kamata mutanen kasar nan su yi na’am da shi, musamman ganin cewa, tsarin zai taimaka wajen kara habaka yin noma kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

A cewar shugaban, jihohin Arewa da jihohin Kudu duk daya ake, ba abin da ya bambanta kasar sai ra’ayi, kuma bai kamata a bari ra’ayoyi su raba kan kasar ba, inda ya yi nuni da cewa, ya kamata a hade wuri guda a yi wa kasa aiki da zai kawo ci gaba.

Har ila yau, an ruwaito wani dan majalisar gudanarwa ta hukumar tantance ingantaccen iri na kasa Ibrahim Musa ya ce wannan abu ne da ake da shi a kasa tuntuni, kuma in an mayar da shi yanzu yana da kyau.

A cewarsa, wadannan wuraren kiwon dama tun 1948 ake da su har zamanin su marigayi Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato an yi amfani da su a Jihohin kasar.

Ya sanar da cewa, yunkuri ne mai kyau wanda zai taimaka wajen tattara kan makiyaya a wuri guda, domin a tsugunad da su domin ba yadda za a a yi manomi ya rayu babu makiyayi yana mai cewa makiyayi ba zai rayu ba sai da manomi.

Kabiru ya sanar da cewa, yin hakan zai sa a samu abubuwan more rayuwa cikin sauki har a samu kudaden shiga sosai domin zai taimaka wa tattalin arzikin Nijeriya.

Ya bayyana cewa, ya zama wajibi manoma da makiyaya su sani cewa wannan yunkuri shi ne babban abin alheri ga al’umman kasa da kuma jummar da gwamnatin tarayya take da shi a kara bunkasa fannin aikin noma a kasar nan.

Ya ce idan aka samu dama aka kirkiri wannan shiri na Rugga, zai kawo ci gaba sosai na samun tagomashi irin su makarantu da hanyoyin kiwon lafiya da ruwan sha musamman ga makiyaya.

Ya kara da cewa, zai kara samar da hanyoyin samar da da sana’a ga ‘yan Nijeriya, inda ya yi fatan za a gudanar da aikin a cikin fahimta.

Amma abin taikaici, wasu jihar Kudu maso Gabas da Kudu maso Kudu da Kudu maso Yamma, har da wasu a Arewa irin su Jihar Binuwai sun fito fili sun kasance ba su goyin bayan wannan yunkurin na gwamnatin tarayya ba.

samu amfanin gona wanda an jima ba a samu irinsa ba saboda albarkar damina. Duk da matsin rayuwa a Nijeriya a yau, akwai magunguna da sauran muhimman abubuwan rayuwa da mutane za su saya ba kamar a Benezuela ba.

Wannan bambanci tsakanin kasar biyu wajen tasirin faduwar farashin man fetur a kan rayuwar jama’a ya samo asali ne daga yayin da tattalin arzikin Benezuela da mutanen ta suka dogara kacokam a kan man fetur domin samun kudaden shiga da abinci da sauran muhimman abubuwan more rayuwa daga kasashen.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AgajigwamnatiKiwoNomaTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Karancin Taki Da Tsadarsa Suka Kawo Cikas Ga Noman Daminar Bana

Next Post

Wasu Kasashen Da Suka Daddale Yarjejeniyar RCEP Na Fatan Kara Yin Hada-hadar Ba Da Hidimomi Da Kasar Sin

Related

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

6 days ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

6 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

6 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

3 weeks ago
Next Post
Wasu Kasashen Da Suka Daddale Yarjejeniyar RCEP Na Fatan Kara Yin Hada-hadar Ba Da Hidimomi Da Kasar Sin

Wasu Kasashen Da Suka Daddale Yarjejeniyar RCEP Na Fatan Kara Yin Hada-hadar Ba Da Hidimomi Da Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.