• Leadership Hausa
Wednesday, December 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega

by Yusuf Shuaibu
5 months ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega ya bayyana rashin shugabanci nagari a matsayin dalilin da ya sa ‘yan Nijeriya ba su iya cin moriyar dimokuradiyya ba tun bayan dawowar mulkin farar hula na tsawon shekaru 23.

Jega ya bayyana hakan ne yayin da yake gabatar da kasida a wurin taron Cibiyar Nazarin Ayyukan Majalisun Dokoki da Dimokuradiyya ta Kasa (NILDS) da ta shirya a Ilorin, Jihar Kwara. Ya ce Nijeriya ta fara fuskantar mummunan shugabanci ne tun bayan dawowar gwamnatin farar hula.

  • Yau Kotu Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Emefiele Ya Shigar
  • Tinubu Ya Ba Da Umarnin Fitar Da Takin Zamani Da Hatsi Don Rage Radadin Cire Tallafin Fetur

Yayin da yake korafin cewa duk da cewa Nijeriya ta yi shugabanni daban-daban a mulkin farar hula, amma kasar na cikin mawuyacin hali na rashin shugabanni nagari.

Ya ce, “Nijeriya ta kasance a kan turbar ci gaban dimokuradiyya mai sassaucin ra’ayi har tsawon shekaru 23, tun daga shekarar 1999 da sojoji suka mika mulki ga fararen hula, duk shekara hudu muna zabar wakilai a majalisun dokoki da na zartaswa na gwamnati, wadannan abubuwa na ci gaban dimokuradiyya ne masu sassaucin ra’ayi wanda har yanzu ba su juya zuwa ingantacce ba wanda zai gamsar da bukatar al’ummar kasar nan.

“Shekaru 23 da suka gabata, kasar nan tana karkashin mulkin dimokuradiyya, amma har yanzu abin da ake kira rabon dimokuradiyya bai kasance abin sha’awa ga yawancin ‘yan Nijeriya ba. Sai dai kash, an samu shugabanci mara kyau, ba wai babu shugabanni nagari a kasar ba, amma sun yi karanci, yayin da cibiyoyin dimokuradiyya suka kasance masu rauni.

Labarai Masu Nasaba

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

Ba Zan Yi Katsalandan A Gwamnatin Ododo Ba – Yahaya Bello

“Gaba daya shugabanci a kowane mataki na tarayyar Nijeriya bai da kyau, ya kasance mummuna da rashin bin tsarin dimokuradiyya, maimakon ya kasance mai kyau ta hanyar tafarkin mulkin dimokuradiyya.

“Mafi yawancin kungiyoyi da cibiyoyi da na kasar nan suma sun harbu da rashin shugabanci nagari.

Tags: Cin MoriyaDimokuradiyyaJegaPDP
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Bikin Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Mika Asibitin Zumunta Na Sin Da Equatorial Guinea

Next Post

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da NATO Ta Yi Mata

Related

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe
Tambarin Dimokuradiyya

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

4 days ago
Ba Zan Yi Katsalandan A Gwamnatin Ododo Ba – Yahaya Bello
Tambarin Dimokuradiyya

Ba Zan Yi Katsalandan A Gwamnatin Ododo Ba – Yahaya Bello

4 days ago
Hujjojin Obasanjo Na Cewa “Dimokuradiyyar Turawan Yamma Ba Ta Karbi Afirka Ba”
Tambarin Dimokuradiyya

Hujjojin Obasanjo Na Cewa “Dimokuradiyyar Turawan Yamma Ba Ta Karbi Afirka Ba”

2 weeks ago
Sharhi: Raunin Jam’iyyun Adawa Da Barazana Ga Dimokuradiyyar Nijeriya
Tambarin Dimokuradiyya

Sharhi: Raunin Jam’iyyun Adawa Da Barazana Ga Dimokuradiyyar Nijeriya

2 weeks ago
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari
Tambarin Dimokuradiyya

Ba Na Kewar Fadar Shugaban Kasa – Buhari

2 weeks ago
Daukaka Karar Shari’o’in Zabe: Wasu Hukunce-hukunce Sun Yi Ba-zata
Tambarin Dimokuradiyya

Daukaka Karar Shari’o’in Zabe: Wasu Hukunce-hukunce Sun Yi Ba-zata

4 weeks ago
Next Post
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da NATO Ta Yi Mata

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da NATO Ta Yi Mata

LABARAI MASU NASABA

An Bayyana Rawar Da Kasar Sin Ta Taka Kan Sauyin Yanayi Yayin Taron COP28

An Bayyana Rawar Da Kasar Sin Ta Taka Kan Sauyin Yanayi Yayin Taron COP28

December 5, 2023
Taron COP28: Ba Sharholiya Ce Ta Kai Tinubu Da Tawagarsa Dubai ba – Ministan Yada Labarai 

Taron COP28: Ba Sharholiya Ce Ta Kai Tinubu Da Tawagarsa Dubai ba – Ministan Yada Labarai 

December 5, 2023
Kungiyar Jam’iyyatu Ansariddeen Attajjaniyya Ta Gindaya Sharudda 5 Bisa Kisan Masu Maulidi A Kaduna 

Kungiyar Jam’iyyatu Ansariddeen Attajjaniyya Ta Gindaya Sharudda 5 Bisa Kisan Masu Maulidi A Kaduna 

December 5, 2023
Sin Ta Sake Zama Memba A Rukunin A A Kungiyar IMO

Sin Ta Sake Zama Memba A Rukunin A A Kungiyar IMO

December 5, 2023
Wang Yi Ya Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na Tunawa Da Cika Shekaru 75 Da Wallafa Sanarwa Kan Hakkin Dan Adam Na Duniya

Wang Yi Ya Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na Tunawa Da Cika Shekaru 75 Da Wallafa Sanarwa Kan Hakkin Dan Adam Na Duniya

December 5, 2023
Kasar Sin: Yawan Kunshin Kayayyaki Da Aka Isar A Kasar Ya Kafa Wani Sabon Tarihi

Kasar Sin: Yawan Kunshin Kayayyaki Da Aka Isar A Kasar Ya Kafa Wani Sabon Tarihi

December 5, 2023
Sin Ta Yi Amfani Da Rokar CERES-1 Y9 Wajen Harba Sabbin Taurarin Dan Adam 

Sin Ta Yi Amfani Da Rokar CERES-1 Y9 Wajen Harba Sabbin Taurarin Dan Adam 

December 5, 2023
Babban Hafsan Sojin Kasa Ya Ziyarci Wurin Da Aka Kai Harin Bam A Kaduna Da Asibitin Da Ake Kula Da Masu Raunin

Babban Hafsan Sojin Kasa Ya Ziyarci Wurin Da Aka Kai Harin Bam A Kaduna Da Asibitin Da Ake Kula Da Masu Raunin

December 5, 2023
Jami’in Diflomasiyyar Falasdinu: PA Ta Godewa Kasar Sin Bisa Aikewa Da Agaji Ga ’Yan Gaza Cikin Sa’o’in Bukata

Jami’in Diflomasiyyar Falasdinu: PA Ta Godewa Kasar Sin Bisa Aikewa Da Agaji Ga ’Yan Gaza Cikin Sa’o’in Bukata

December 5, 2023
Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

December 5, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.