• Leadership Hausa
Tuesday, February 7, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Abokai Na Zahiri Suna Zurfafa Huldar Zumunci A Sabon Zamani

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Abokai Na Zahiri Suna Zurfafa Huldar Zumunci A Sabon Zamani

Labarai Masu Nasaba

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

Jiya Jumma’a ne babban sakataren kwamitin kolin JKS kuma shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya yi shawarwari da takwaransa na kasar Cuba Miguel Díaz-Canel wanda ke ziyarar aiki a kasar Sin, inda suka amince cewa, za su ci gaba da kara karfafa jagorancin siyasa kan huldar jam’iyyunsu da ma kasashe biyu, tare kuma da ci gaba da kara zurfafa huldar zumunci ta musamman dake tsakanin Sin da Cuba a sabon zamanin da ake ciki.

Duk da cewa, kasashen biyu na da nisa a tsakaninsu, amma huldar dake tsakaninsu tana da kyau kwarai, kuma Díaz-Canel, shi ne shugaba na farko daga nahiyar Latin Amurka da ya kawo ziyara kasar Sin, bayan babban taron wakilan JKS karo na 20, lamarin da ya nuna cewa, huldar dake tsakanin Sin da Cuba ta kasance abin koyi ga kasashe masu bin tsarin gurguzu da kasashe masu tasowa yayin da suke kokarin taimakawa juna.

  • An Bude Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka A Birnin Jinhua Na Kasar Sin

Yayin tattaunawar ta su, shugaba Xi ya waiwayi zumuncin dake tsakanin Sin da Cuba, shugaba Díaz-Canel shi ma ya bayyana cewa, kasarsa tana mai da hankali matuka kan huldarta da kasar Sin, duk wadannan sun nuna cewa, sassan biyu suna darajanta dadadden zumuncin dake tsakaninsu.

Ko shakka babu ziyarar shugaban kolin Cuba a kasar Sin, za ta kara habaka hadin gwiwar dake tsakanin sassan biyu. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

Previous Post

Kishin Mata Da Kananan Yara Ya Sa Na Kafa Gidauniyata -Maryam Umar

Next Post

Yadda Ake Sana’ar POS

Related

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

2 hours ago
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

12 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

13 hours ago
Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

14 hours ago
Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

15 hours ago
Afirka Ba Ta Bukatar Lakca
Daga Birnin Sin

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

1 day ago
Next Post
Yadda Ake Sana’ar POS

Yadda Ake Sana’ar POS

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

February 7, 2023
Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

February 7, 2023
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

February 7, 2023
Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

February 7, 2023
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Dakatar Da CBN Da Buhari Ƙara Wa’adin Maye Tsoffin Kuɗi

February 6, 2023
EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

February 6, 2023
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

February 6, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

February 6, 2023
Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

February 6, 2023
Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

February 6, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.