• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Gabon 

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai, Rahotonni
0
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Gabon 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gabon, Kasa ce da ke Yammacin gabar tekun Afirka ta Tsakiya, sannan kasa ce da Allah ya albarkace ta da yalwar dazuka da kuma namun daji iri daban-daban, sannan suna da sadaukar da kai don ci gabansu.

Kazalika, Gabon kasa ce da ta ke da burin dorewa a matsayin kasa don samun ci gaba mai dorewa, da nufin kare albarkatun kasa tare da bunkasa tattalin arzikinta.

  • Sojojin Gabon Sun Kama Dan Hambararren Shugaban Kasa Da Laifin Cin Amanar kasa.
  • Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon

Har zuwa safiyar ranar Laraba, Gabon ta kasance karkashin mulkin Shugaba Bongo tun shekarar 1967.

Hambararren shugaba Ali Bongo Ondimba ya kasance dan marigayi Omar Bongo, wanda shi ne shugaban kasar Gabon na biyu daga shekarar 1967 har zuwa mutuwarsa a shekarar 2009.

Bayan mutuwar mahaifinsa, Ali Bongo ya lashe zaben shugaban kasar Gabon na 2009, inda ya zama shugaban kasar na uku.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

An sake zabensa a shekarar 2016, a zabukan da aka yi mai cike da cece-kuce na rashin bin ka’ida, take hakkin dan Adam, da zanga-zangar bayan zabe da tashin hankali.

An kuma ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben 2023 na Gabon mai cike da cece-kuce. A ranar 30 ga watan Agusta, 2023 ne dakarun sojin Gabon suka yi juyin mulki na biyu a tarihin Gabon tun bayan samun ‘yancin kan kasar a shekarar 1960, inda suka yi juyin mulki na farko a shekarar 1964.

Abubuwa 10 na musamman game da Gabon:

1. Yalwar Dazuka: Gabon tana alfahari da yawan dazuka a kasar, wanda hakan ke taimaka mata wajen bunkasa tattalin arzikinta.

2. Mayar Da Hankali Kan Ci Gaba: Ƙasar ta himmatu wajen samar da ci gaba mai dorewa, ta hanyar kebe wani yanki mai yawa na kasart matsayin wuraren shakatawa kamar irin su Loango National Park, wanda ke ba da kariya ga namun daji da sauran wuraren shakatawa da ke bakin teku.

3. Bambance-bambancen Al’adu: Gabon kasa ce mai kabilu sama da 40, kowannensu yana da al’adunsa da harsuna daban-daban.

4. Manyan Namun Daji: Kasa mai tarin manyan namun daji kamar irin su giwaye, gwaggon biri, macizai da sauransu.

5. Wuraren Shakatawa: Wannan ya kunshi muhimman wuraren shakatawa da masu yawon bude ido ke zuwa wanda yawanci dabobbi ke nishadantar da masu ziyara.

6. Kare Muhalli: Gabon ta yi kaurin suna wajen kare muhalli ta hanyar bai wa tsirrai da hallitu kulawa ta musamman.

7. Yawon Bude Ido: Kasar tana ba da dama don yawon shakatawa da bude ido, wanda baki ke ziyarta don ganin nau’ikan halittu na musamman.

8. Karacin Mutane: Duba da rashin yawan al’ummar kasar, Gabon tana kiyaye daidaito tsakanin ayyukan dan adam da yanayin kasar.

9. Masana’antar Mai: Duk da kasancewarta kasa mai fitar da mai, Gabon ta dauki matakai don rage tasirin muhalli da saka hannun jari kan tsirrai.

10. Kasa Mai Cike Da Al’adun Gargajiya: Kasar na da tarin al’adun gargajiya sannan ta samu ci gaban zamani ta hanyar samun abubuwan more rayuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GabonJuyin MulkiShugaba BongoSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Ba Da Umurnin Gudanar Da Aikin Ceto, Da Cikakken Bincike Kan Bala’in Ambaliyar Sichuan

Next Post

Ministan Wajen Sin Ya Tayawa Takwaransa Na Najeriya Murnar Kama Aiki Ta Wayar Tarho

Related

NNPP
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

10 hours ago
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

12 hours ago
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

18 hours ago
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

19 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

22 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

1 day ago
Next Post
Wang yi

Ministan Wajen Sin Ya Tayawa Takwaransa Na Najeriya Murnar Kama Aiki Ta Wayar Tarho

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.