• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Da Za Su Sa Abinci Ya Kara Tsada A Bana

by Sabo Ahmad
3 years ago
in Rahotonni
0
ambaliyar ruwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hasasahe na nuna da cewa, akwai yiwuwar abinci ya kara tsada a bana. Dalilai da yawa suka sa ake wannan hasasahen.

Dalili na farko da masanan suka bayyana shi ne, ambaliyar ruwa a wadansu jihohin Nijeriya, wanda hakan zai sa, a yi asarar amfani mai yawa a wasu jihohin da ke kasar nan.

  • Mutum 10 Sun Bace A Ruwa Sakamakon Kifewar Wani Kwale-Kwale A Yobe

Yanzu haka maganar nan da ake yi wannan hasashe na masama ya tabbata a wasu jihohin Arewacin Nijeriya, irin su, Sakkwato da Nasawa da kuma wasu jihohin Arewacin Nijeriya.

Wani abu da masanan suka bayyana a matsayin abin fargaba, na abin da zai sa abinci ya yi tashin gwauron zabo shi ne, fargabar da manoman ke yi na rashin tsaro, wamda ya sa musamman manyan manoma sun kaurace wa noman a bana, wanda hakan ta rage yawan noman da ake yi, hakan kuma na nuna cewa, akwai yiwuwar abinci ya yi tsada a bana.

Baya ga tsadar takin zamanin, manyan manoma sun koka da tsarar man da za a zuba wa inji domin ban-euwa lokacin noman rayi da kuma tsadar iri.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

Wani babban kalubalrn kuma shi, tsadar aikin, musamman da yake wadanda ake dauka aikin a halin yanzu na fargabar shiga gonakin domin yin aikin sabida barazanar tsaro.

Wani manomi mai suana Alhaji Umaru Dikko da zaune a karamar hukumar Giwa ya tabbatar da cewa, yanzu haka dole ta say a kasa zuwa wasu gonaki nasa da yake nomawa.

Haka wani manomi mai suna Husaini da ke garin kaya, a karamar hukumar ta Giwa, shi ma ya ce, dole ta sa sun bar gonakin nasu, musamman ganin yadda ‘yan bindigar har yanzu ba su daina kai hare-hare ba, wanda a kwanan nan suka kwashi mutane a garin Yakawada.

Baya ga jihar Kaduna, irin wannan barazana ta ‘yan bindiga ta tauye ci gaban noma a Zamfara, yayin da ‘yan bindigar ke kama manoman suna kashe wa, wani lokacin kuma su karbi kudin fansa.

Wani jami’in tsaro ya tabbatar da cewa, ‘yanbindigar na cin karensu ba abbaka a wasu sassan karamar hukumar Giwa.
Wadannan abubuwa na daga cikin abubuwan da ake hasashen cewa, za su sa abinci ya yi tsada a bana.

Wani abu da ya rage yawan noman da ake a bana shi ne, yadda wasu gwamnatocin jihohi suka tsame hannunsu dangane da tallafin da suke bai wa manoman.

Haka kuma, rahotanni sun tabbatar da cewa, akwai wata cuta da ta bulla musamman a wasu sassa na jihar wassa ke kama masara da dawa, wanda wasu manoman da yawa su bayyana wannan cutar a matsayin babbar barzana ga amfanin gonar na bana.

Wadannan abubuwa da aka ambata na daga cikin abubuwan da suka sa, ake hasashen cewa, akwai yiwuwar abinci a bana ya kara tsada.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wang Yi Zai Halarci Babban Taron MDD Karo Na 77 Da Sauran Manyan Ayyukan Da Abin Ya Shafa

Next Post

Zamu Rufe Filayen Jiragen Sama Har Sai An Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – NANS

Related

Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

5 days ago
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Rahotonni

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

1 week ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

1 week ago
'Yan Bindiga
Rahotonni

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

2 weeks ago
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Rahotonni

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

3 weeks ago
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko
Rahotonni

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

3 weeks ago
Next Post
Farashin Tikitin Jiragen Sama Ya Yi Tashin Gwauron-Zabi A Nijeriya 

Zamu Rufe Filayen Jiragen Sama Har Sai An Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – NANS

LABARAI MASU NASABA

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.