• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Da Za Su Sa Abinci Ya Kara Tsada A Bana

by Sabo Ahmad
3 years ago
in Rahotonni
0
ambaliyar ruwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hasasahe na nuna da cewa, akwai yiwuwar abinci ya kara tsada a bana. Dalilai da yawa suka sa ake wannan hasasahen.

Dalili na farko da masanan suka bayyana shi ne, ambaliyar ruwa a wadansu jihohin Nijeriya, wanda hakan zai sa, a yi asarar amfani mai yawa a wasu jihohin da ke kasar nan.

  • Mutum 10 Sun Bace A Ruwa Sakamakon Kifewar Wani Kwale-Kwale A Yobe

Yanzu haka maganar nan da ake yi wannan hasashe na masama ya tabbata a wasu jihohin Arewacin Nijeriya, irin su, Sakkwato da Nasawa da kuma wasu jihohin Arewacin Nijeriya.

Wani abu da masanan suka bayyana a matsayin abin fargaba, na abin da zai sa abinci ya yi tashin gwauron zabo shi ne, fargabar da manoman ke yi na rashin tsaro, wamda ya sa musamman manyan manoma sun kaurace wa noman a bana, wanda hakan ta rage yawan noman da ake yi, hakan kuma na nuna cewa, akwai yiwuwar abinci ya yi tsada a bana.

Baya ga tsadar takin zamanin, manyan manoma sun koka da tsarar man da za a zuba wa inji domin ban-euwa lokacin noman rayi da kuma tsadar iri.

Labarai Masu Nasaba

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Wani babban kalubalrn kuma shi, tsadar aikin, musamman da yake wadanda ake dauka aikin a halin yanzu na fargabar shiga gonakin domin yin aikin sabida barazanar tsaro.

Wani manomi mai suana Alhaji Umaru Dikko da zaune a karamar hukumar Giwa ya tabbatar da cewa, yanzu haka dole ta say a kasa zuwa wasu gonaki nasa da yake nomawa.

Haka wani manomi mai suna Husaini da ke garin kaya, a karamar hukumar ta Giwa, shi ma ya ce, dole ta sa sun bar gonakin nasu, musamman ganin yadda ‘yan bindigar har yanzu ba su daina kai hare-hare ba, wanda a kwanan nan suka kwashi mutane a garin Yakawada.

Baya ga jihar Kaduna, irin wannan barazana ta ‘yan bindiga ta tauye ci gaban noma a Zamfara, yayin da ‘yan bindigar ke kama manoman suna kashe wa, wani lokacin kuma su karbi kudin fansa.

Wani jami’in tsaro ya tabbatar da cewa, ‘yanbindigar na cin karensu ba abbaka a wasu sassan karamar hukumar Giwa.
Wadannan abubuwa na daga cikin abubuwan da ake hasashen cewa, za su sa abinci ya yi tsada a bana.

Wani abu da ya rage yawan noman da ake a bana shi ne, yadda wasu gwamnatocin jihohi suka tsame hannunsu dangane da tallafin da suke bai wa manoman.

Haka kuma, rahotanni sun tabbatar da cewa, akwai wata cuta da ta bulla musamman a wasu sassa na jihar wassa ke kama masara da dawa, wanda wasu manoman da yawa su bayyana wannan cutar a matsayin babbar barzana ga amfanin gonar na bana.

Wadannan abubuwa da aka ambata na daga cikin abubuwan da suka sa, ake hasashen cewa, akwai yiwuwar abinci a bana ya kara tsada.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wang Yi Zai Halarci Babban Taron MDD Karo Na 77 Da Sauran Manyan Ayyukan Da Abin Ya Shafa

Next Post

Zamu Rufe Filayen Jiragen Sama Har Sai An Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – NANS

Related

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya
Rahotonni

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

1 day ago
Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari
Rahotonni

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

4 days ago
Dambarwar 2027 Da Kalubalen Da Ke Gaban Jam’iyyun Siyasa
Rahotonni

Dambarwar 2027 Da Kalubalen Da Ke Gaban Jam’iyyun Siyasa

2 weeks ago
Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya
Rahotonni

Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

2 weeks ago
Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda
Rahotonni

Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda

2 weeks ago
Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

1 month ago
Next Post
Farashin Tikitin Jiragen Sama Ya Yi Tashin Gwauron-Zabi A Nijeriya 

Zamu Rufe Filayen Jiragen Sama Har Sai An Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – NANS

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

August 27, 2025
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

August 27, 2025
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

August 26, 2025
Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

August 26, 2025
Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.