ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Da Za Su Sa Abinci Ya Kara Tsada A Bana

by Sabo Ahmad
4 years ago
ambaliyar ruwa

Hasasahe na nuna da cewa, akwai yiwuwar abinci ya kara tsada a bana. Dalilai da yawa suka sa ake wannan hasasahen.

Dalili na farko da masanan suka bayyana shi ne, ambaliyar ruwa a wadansu jihohin Nijeriya, wanda hakan zai sa, a yi asarar amfani mai yawa a wasu jihohin da ke kasar nan.

  • Mutum 10 Sun Bace A Ruwa Sakamakon Kifewar Wani Kwale-Kwale A Yobe

Yanzu haka maganar nan da ake yi wannan hasashe na masama ya tabbata a wasu jihohin Arewacin Nijeriya, irin su, Sakkwato da Nasawa da kuma wasu jihohin Arewacin Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Wani abu da masanan suka bayyana a matsayin abin fargaba, na abin da zai sa abinci ya yi tashin gwauron zabo shi ne, fargabar da manoman ke yi na rashin tsaro, wamda ya sa musamman manyan manoma sun kaurace wa noman a bana, wanda hakan ta rage yawan noman da ake yi, hakan kuma na nuna cewa, akwai yiwuwar abinci ya yi tsada a bana.

Baya ga tsadar takin zamanin, manyan manoma sun koka da tsarar man da za a zuba wa inji domin ban-euwa lokacin noman rayi da kuma tsadar iri.

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Wani babban kalubalrn kuma shi, tsadar aikin, musamman da yake wadanda ake dauka aikin a halin yanzu na fargabar shiga gonakin domin yin aikin sabida barazanar tsaro.

Wani manomi mai suana Alhaji Umaru Dikko da zaune a karamar hukumar Giwa ya tabbatar da cewa, yanzu haka dole ta say a kasa zuwa wasu gonaki nasa da yake nomawa.

Haka wani manomi mai suna Husaini da ke garin kaya, a karamar hukumar ta Giwa, shi ma ya ce, dole ta sa sun bar gonakin nasu, musamman ganin yadda ‘yan bindigar har yanzu ba su daina kai hare-hare ba, wanda a kwanan nan suka kwashi mutane a garin Yakawada.

Baya ga jihar Kaduna, irin wannan barazana ta ‘yan bindiga ta tauye ci gaban noma a Zamfara, yayin da ‘yan bindigar ke kama manoman suna kashe wa, wani lokacin kuma su karbi kudin fansa.

Wani jami’in tsaro ya tabbatar da cewa, ‘yanbindigar na cin karensu ba abbaka a wasu sassan karamar hukumar Giwa.
Wadannan abubuwa na daga cikin abubuwan da ake hasashen cewa, za su sa abinci ya yi tsada a bana.

Wani abu da ya rage yawan noman da ake a bana shi ne, yadda wasu gwamnatocin jihohi suka tsame hannunsu dangane da tallafin da suke bai wa manoman.

Haka kuma, rahotanni sun tabbatar da cewa, akwai wata cuta da ta bulla musamman a wasu sassa na jihar wassa ke kama masara da dawa, wanda wasu manoman da yawa su bayyana wannan cutar a matsayin babbar barzana ga amfanin gonar na bana.

Wadannan abubuwa da aka ambata na daga cikin abubuwan da suka sa, ake hasashen cewa, akwai yiwuwar abinci a bana ya kara tsada.

Abinci
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF
Rahotonni

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin
Rahotonni

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya
Rahotonni

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Next Post
Farashin Tikitin Jiragen Sama Ya Yi Tashin Gwauron-Zabi A Nijeriya 

Zamu Rufe Filayen Jiragen Sama Har Sai An Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – NANS

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Ba Za Ta Saki ’Yan Ta’adda Ba Duk Da Kisan Tsohon Kakakin DHQ — Tinubu

Gwamnati Ba Za Ta Saki ’Yan Ta’adda Ba Duk Da Kisan Tsohon Kakakin DHQ — Tinubu

June 14, 2026
Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

June 14, 2026
Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

June 14, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026
Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 14, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.