ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Za Ta Sake Dandana Kudar Da Ta Taba Dandanawa A Kabul

by CMG Hausa
3 years ago
Amurka

Yau shekara guda ke nan da janyewar sojojin kasar Amurka daga Kabul, babban birnin kasar Afghanistan, bayan da suka shafe shekaru 20 na mamaye kasar, lamarin dake zama alamar gazawar Amurka a Afghanistan.

Duk da janyewar Amurka daga Afghanistan, amma ba ta kawo karshen laifuffukan da ta aikata a kasar ba. Ta sanya wa Afghanistan takunkumin tattalin arziki, ta kwace kudaden al’ummar Afghanistan wadanda suke dogara da su sosai.

  • Kaso 6 Na Al’umma Ne Kadai Ke Ganin Duniya Za Ta Kasance Karkashin Ikon Amurka

Ta kuma keta ikon mulkin kan Afghanistan yadda take so.
A karshen watan jiya, rundunar sojan Amurka ta kai farmaki ta hanyar amfani da jirgin sama maras matuki a Kabul da sunan “yaki da ta’addanci”, lamarin da ya gamu da suka daga fadin Afghanistan, saboda abin da Amurka ta yi ya saba wa dokokin kasa da kasa, ikon mulkin kan Afghanistan. Amurka ta nuna wa kasashen duniya cewa, za ta ci gaba da tsoma baki a harkokin cikin gidan Afghanistan.

ADVERTISEMENT

Sai dai, sakamakon tallafin kasa da kasa, ya sa Afghanistan ta jure wahalhalun tsananin sanyi, girgizar kasa, ambaliyar ruwa da takunkumin da aka kakaba mata, ta kuma samu ci gaba wajen kiyaye tsaro da yaki da miyagun kwayoyi.

Bai kamata a manta da jama’ar Afghanistan ba. Kuma kar Amurka wadda ta jefa Afghanistan cikin wahala, ta dora wa wasu laifi, ta bar Afghanistan ba tare da sauke nauyin dake wuyanta ba.

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

Ya zama tilas gwamnatin Amurka ta nemi gafara sakamakon mamaye Afghanistan, ta kuma mayarwa al’ummar Afghanistan kudadensu, ta biya diyyan da ya dace, ta janye takunkumin da ta sanyawa al’ummar Afghanistan cikin hanzari.

Kana kuma, kamata ya yi ta koyi darasi daga yakin Afghanistan, ta dakatar da dogaro da karfin soja, da tada kura a wasu kasashe. Idan ta ci gaba da haka, to, za ta sake dandana kudar da ta taba dandana a Kabul. (Tasallah Yuan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow
Daga Birnin Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
CITAD Ta Bai Wa ‘Yan Jarida 10 Tallafi Don Gudanar Da Bincike Game Da Cin Hanci

CITAD Ta Bai Wa 'Yan Jarida 10 Tallafi Don Gudanar Da Bincike Game Da Cin Hanci

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.