Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Dambace Tsakanin Boko Haram da ISWAP

by Muhammad
February 22, 2021
in LABARAI
1 min read
ISWAP
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Maitela,

Rahotanni sun bayyana cewa sabon sabani ya barke tsakanin magoya bayan kungiyar Boko Haram a karkashin Abubakar Shekau da bangaren ISWAP mai ikirarin fafitikar kafa daular musulunci a Afrika ta yamma, wanda dambacewar da ta jawo mutuwar yan ta’addan da dama.

samndaads

Kafar yada labarai mai kwarmata ayyukan Alka’ida, mai suna Al Rabat ce ta bayyana cewa wannan rikicin ya kaure tsakanin kungiyoyin a kan iyakar kasashen Nijeriya da jamhuriyar Nijar.

Al Thabat, ta wallafa bayanin a shafinta a wata sanarwar da ta fitar ranar Jummu’a, inda ta ce, Jama’atu Ahl as-Sunnah lid-Da’wah wa’l-Jihad, wadanda aka fi sani da Boko Haram, sun kashe yan kungiyar ‘Islamic State West Africa Province’ (ISWAP) a kauyen Sunawa wanda ke kan iyakar Nijeriya da Nijar.

A baya dai, kungiyar ISWAP bangare ce ta Boko Haram kafin daga baya ta balle daga karkashin ikon Shekau a 2016, wanda tun daga wannan lokaci aka rinka yi wa juna kallon hadarin kaji tare da fito-na-fito tsakanin su.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Tattaunawa Da Masu Garkuwa: Yadda Gwamnonin Kaduna Da Neja Suka Raba Gari

Next Post

Yajin Aikin Masu Keke Napep Ya Tsaida Kano Cak!

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
10 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Yajin Aikin Masu Keke Napep Ya Tsaida Kano Cak!

Yajin Aikin Masu Keke Napep Ya Tsaida Kano Cak!

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version