Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

An Fara Sai-da Tikitin Jirgin Kasan Abuja Zuwa Kaduna Ta Yanar Gizo

by Yusuf Shuaibu
January 14, 2021
in TATTALIN ARZIKI
1 min read
Abuja Zuwa Kaduna
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar  kula da tashoshin jiragen kasan Nijeriya (NRC) ta bayyana fara sayar da tikitin jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna ta yanar gizo. Shugaban hukumar NRC, Mista Fidet Okhiria shi ya bayyana hakan lokacin da yake zantawa da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) a ranar Laraba a garin Abuja. Ya ce, a halin yanzu an bara gwaji ne na tsawan mako kafin a gudanar da shi a ranar 20 ga watan Junairun da muke ciki.

“Muna sanar da fara sayar da tikitin jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna a yanar gizo a yau. Mun yi kokarin fara gwaji na tsawan mako guda, inda bayan nan za mu kaddanar da shi a ranar 20 ga watan Junairu a ma’aikatar sufuri ta tarayya.

samndaads

“Sayar da tikitin ta yanar gizo yana da matukat mahimmanci domin zai sa mutane su sayi tikiti cikin sauki a yanar gizo musamman ma a wannan lokaci na bayar da tazarar saboda cutar Korona,” in ji shi.

A cewar Okhiria, sayar da tikitin ta yanar gizo shi ya fi dacewa domin zai magance manyan matsalolin tsaro da kasar nan take fama da shi. Ya kara da cewa, za a tabbatar da cewa an samar da tikitin a yanar gizo ga dukkan fasinjoji jirgin kasan tare da daukan hotona saboda wasu dalilai na gaggawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya

Next Post

Nijeriya Ta Narkar Da Naira Tiriliyan 6.46 Wajen Biyan Bashi A 2020

RelatedPosts

Kwastom

Kwastom Ta Samu Harajin Naira Biliyan 518 A Apapa Cikin 2020

by Yusuf Shuaibu
3 days ago
0

Hukumar Kwaston ta Nijeriya reshen yankin Apapa ta bayyana cewa,...

Nijeriya

Nijeriya Ta Narkar Da Naira Tiriliyan 6.46 Wajen Biyan Bashi A 2020

by Yusuf Shuaibu
3 days ago
0

Ministar kudi da kasafi da tsare-tsaren kasa, Misis Zainab Ahmed...

Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya

Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya

by Yusuf Shuaibu
3 days ago
0

’Yan Nijeriya su shirya jin sabon karin radadi a cikin...

Next Post
Nijeriya

Nijeriya Ta Narkar Da Naira Tiriliyan 6.46 Wajen Biyan Bashi A 2020

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version