• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gano Tsuntsayen Da Ke Da Hikimar Cire Guba A Jikin Kwadi

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Kwadi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A Australiya tsuntsayen Jinjimi na daga cikin dabbobin da aka fi kyama a kasar.
Tsuntsun jinjimi ya shahara wajen hanyar da yake bi wajen farauto abincinsa a ko’ina ya same shi, ta hanyar shiga cikin kududdufi da fautar abinci a hannun mutane.

To amma da alama tsuntsun na kokarin sauya mummunar hanyar farautar abincinsa da aka san shi da ita.

  • Za Mu Nemi Gwamnati Ta Bunkasa Kiwon Dabbobi A Kasar Nan – Lawan

Ya fara koyon yadda zai zakulo tare da cin kwadin da al’ummar kasar ke matukar kyama da ki saboda gubar da suke dauke da ita a jikin fatarsu.

Kwadin wadanda suka fara bayyana a kasar a shekarun 1930, babu wata dabba da ke cin namansu, abin da ya sa yawansu ya zarta na sauran dabbobi a kasar.

Fatar kwadin na dauke da wani sinadarin guba, wanda kwazon ke saki da zarar wata dabba ta kai masa farmaki, lamarin da zai yi sanadiyyar mutuwar dabbar nan take sakamakon bugun zuciya.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

Emily Bincent ta sha mamaki lokacin da al’ummar kasar suka fara wallafa hotuna da bidiyon tsuntsun yayin da yake wasa da kwadin.

Tsuntsaye masu ban al’ajabi da hikima
Misis Bincent wadda ke gudanar da wasu shirye-shirye game da rayuwar dabobi a gidauniyar Watergum, ta ce wannan lamari ya bai wa mutane da dama mamaki musamman a gabashin kasar.

Ta shaida wa BBC cewa suna matukar mamakin yadda tsuntsayen na Jinjimin ke wasa da kwadin ta hanyar matse ruwan gubar da ke jikinsu.

Baya ga haka su kan binciko kwadin a duk wuraren da suke kamar cikin ruwa tare da zakulo kwadin a can karkashin ruwa”.
Ta ce lallai abin al’ajabi ne yadda tsuntsayen suka koyi yadda za su raba kwadin da gubar da ke jikin fatarsu kafin su cinye su. ”Abin akwai ban al’ajabi”.

Ba wannan ne karon farko da aka ga tsuntsaye na cin kwadin ba, kamar yadda Farfesa Rick Shine ya shaida wa BBC.
Guba ba ta faye yi musu illa ba, kamar sauran dabbobi irinsu macizai da kadoji.
To amma idan gubar ta yi musu yawa suna iya mutuwa, kamar yadda Farfesa Shine ya fada.

Yayin da kwadin suka yadu a fadin kasar Austariya, sauran tsuntsaye irin su shaho da hankaka ka iya koyo tare da sabawa da cin naman kwadin.

Su kan dauki kwadin tare da fyede su domin cin naman kayan cikinsu, su bar sauran gangar jikin ba tare da sun taba shi ba.
Wannan shi ne karon farko da Farfesa Shine – wanda ya kwashe shekara 20 yana nazari a kan kwadi – ya taba jin wani tsuntsu na amfani da wannan hanyar wajen cin naman kwadin.

Hakan ya nuna cewa tsuntsaye ne masu basira da fasaha, in ji misis Bincent.
“Su kan tilasta wa kwadin rabuwa da gubar da ke jikinsu da kansu, ta hanyar matse kwadin har sai ruwan da ke dauke da gubar ya fice daga jikin fatar kwadin.

Rage yawan kwadin
Farfesa Shine da Misis Bincent duka sun ce wannan wata alama ce da ke nuna yadda dabbobin kasar ke kokarin sabawa da kwadin, wadanda a yanzu ake hasashen yawansu a kasar ya zarta biliyan biyu.
Sannu a hankali wasu dabbobin na gane yadda za su mu’amalanci kwadin ‘wadanda ba a farautarsu’.

Wasu na ganin cewa wasu dabbobin na samun sauyi ta fuskar halittarsu lamarin da ke sa raguwar illar guba a jikinsu.
Ga kuma tsuntsaye irinsu su Jinjimi wadanda suka gano hanyar cin kwadin ba tare da wata illa ba.

Hakika hakan zai taimaka wajen kawo raguwar yawan kwadin a fadin kasar.
Haka kuma akwai tsuntsaye irinsu su Jinjimi wadanda suka gano hanyar cin kwadin ba tare da wata illa ba.

Inda hakan zai taimaka wajen kawo raguwar yawan kwadin a fadin kasar.

Farfesa Shine ya ce tsuntsayen Jinjimi na kokari wajen rage yawan wadannan nau’i na kwadi masu cike da hatsarin gaske a kasar.
“Wadannan tsuntsaye na aiki kamar jami’an tsaro na boye wajen rage yawan kwadin a duk shekara”, in ji Farfesa Shine.

Hakika muna godiya ga wadannan tsuntsaye da a baya al’ummar Australiya ke kyamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Sace Jarirai Sabbin Haihuwa A Anambra 

Next Post

An Kone Mutane Marasa Adadi A Wani Rikici A Enugu 

Related

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

6 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

7 days ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

1 week ago
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 
Noma Da Kiwo

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

1 week ago
Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA
Noma Da Kiwo

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

2 weeks ago
Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025
Noma Da Kiwo

Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025

2 weeks ago
Next Post

An Kone Mutane Marasa Adadi A Wani Rikici A Enugu 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.