• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Sace Jarirai Sabbin Haihuwa A Anambra 

by Sadiq
4 months ago
in Dausayin Musulunci
0
Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Sace Jarirai Sabbin Haihuwa A Anambra 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana kaduwarsa bisa rahoton sace sabbin jarirai biyar da aka haifa a Jihar Anambra, ya kuma bada umarnin a magance yawaitar laifuka a yankunan ba tare da bata lokaci ba.

An yi garkuwa da jariran ne a asibitin Stanley da ke Nkpologwu a jihar.

  • NIS Ta Ƙara Ƙaimin Aiki, Inda Shugabanta Ya Buɗe Sabon Ofishin Ingancin Aiki
  • 2023: PDP Ta Koka Bisa Matsin Lamba Da Ake Wa Mambobinta A Zamfara

Maharan dai sun dauke jariran ne sannan suka kara gaba.

Ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da babban mataimaki na musamman na shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Garba Shehu, ya fitar a ranar Juma’a.

Buhari ya bayar da umarnin a tsaurara matakan tsaro a asibitoci don hana sake afkuwar lamarin, inda ya ce dole ne a gaggauta shawo kan lamarin.

Labarai Masu Nasaba

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Tags: AnambraBuhariJarirai
ShareTweetSendShare
Previous Post

NIS Ta Ƙara Ƙaimin Aiki, Inda Shugabanta Ya Buɗe Sabon Ofishin Ingancin Aiki

Next Post

An Gano Tsuntsayen Da Ke Da Hikimar Cire Guba A Jikin Kwadi

Related

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane
Dausayin Musulunci

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

14 hours ago
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4
Dausayin Musulunci

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

2 days ago
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane
Dausayin Musulunci

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

3 days ago
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane
Dausayin Musulunci

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

4 days ago
Mijina Ba Ya Son Haihuwa, Ko Ya Halatta Na Hana Shi Kaina? (Fatawa)
Dausayin Musulunci

Mijina Ba Ya Son Haihuwa, Ko Ya Halatta Na Hana Shi Kaina? (Fatawa)

2 weeks ago
Dabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa
Dausayin Musulunci

Bita Da Karashen Darasi A Kan Kyawon Cika Alkawari Na Annabi (SAW)

2 weeks ago
Next Post
Buhari

An Gano Tsuntsayen Da Ke Da Hikimar Cire Guba A Jikin Kwadi

LABARAI MASU NASABA

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

March 27, 2023
Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.