ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Jinjina Wa Tinubu Bisa Mayar Da Ofishin Ayyukan NPA Garin Warri

by Bello Hamza
2 days ago
Tinubu

Shugaban karamar hukumar Warri ta kudu kwamarde Agbateyiniro Isaac, ya yaba wa shugaban kasa Bola Tinubu, bisa umartar Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA na ta mayar da ofishin gudanar da ayyukan na hukumar zuwa yankin na Warri.

Agbateyiniro ya bayyana wannan matakin a matsayin abin kara karfafa kwarin guwai musamman ga yankin.

  • Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Farfesa Ibrahim Tsafe A Matsayin Sabon Shugaban Jami’ar ZAMSUT
  • Bunkasar Masana’antun Kasar Sin Ya Kai Kaso 6.0% a Watanni 11 Na Farkon Shekarar Bana

Kazalika, shugaban ya kuma godewa Gwamnan jihar Delta Sheriff Oborebwori, kan namijin kokari da ya yi, domin gknin an mayar da ofishin gudanar da ayyukan na hukumar zuwa yankin na Warri.

ADVERTISEMENT

Shugaba Agbateyiniro, wanda ya bayyana jin dadinsa kan mayar da ofishin gudanar da ayyukan na hukumar zuwa yankin na Warri ya sanar da cewa, wannan ci gaban da aka samu bisa kokarin da ake ci gaba da yi, a tsakanin Gwamnatin Tarayya da kuma jihar ta Delta musamman domin a kara habaka tattalin arziki a tsakanin Gwamnatin Tarayya da kuma ta jihar Delta.

Agbateyiniro, wanda ya yi wannan yabon a cikin sanarwar da ya fitar a garin Warri, ya kuma bayar da tabbacin cewaa karkashin shugabancin sa, a shirye ya ke, ya samar da kyakyawan yanayi ga mahukuntan hukumar ta NPA, domin ganin a cika wannan umarnin na shugaban kasa, ba tare da bata wani lokaci ba.

LABARAI MASU NASABA

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

Gwamna Radda Ya Dora Harsashin Gina Ma’aikatar Sarrafa Rogo A Katsina

Shugaban ya kuma yi kira ga nasu hada-hadar sufurin manyan motoci da ke gudanar da ayyukan su a yankin da sauran masu ruwa da tsaki da su yi amfani da wannan dsmar ta umarnin shugaban kasa.

“Wannan umarnin na shugaban kasa. tamkar bude wata kofa ce, da za ta kara taimaka wa, wajen kara bunkasa fannin tattalin arzikin karamar hukumar ta Warri, da kuma sauran sassan jihar ta Delta, Inji Agbateyiniro.

Kazalika, ya bayyana cewa, wannan damar, za ta kuma taimaka wajen samar da ayyukan yi ga alummar da ke a karamar hukumar ta Warri ta kudu wadda kuma za ta sanya, alummar jihar ta Delta, su kara amfana da tsare-tsaren da Gwamnan jihar Oborebwori ya kirkiro da su wanda hakan zai bai wa, ‘yan jihar, shiga cikin harkokin kasuwanci tare da kuma fitar da kayan da ake sarrawa a cikin jihar zuwa ketare.

Shugaban ya bayyana cewa, wannan umarnin, ya kuma kasance, tamkar samar da romon dimakariciyya ne, a karkashin shugabancin gwamnatin jami’iyyar APC.

“Ya zamar min dole in godewa gwamnan jihar Delta wanda kuma ya kasance Ubangi da na, a bangaren siyasamusamman saboda kammala ayyukan Gadojin Warri zuwa Ode da kuma ta zuwa Itsekiri da kuma aikin gyran hanya, da kudinsu ya kai na biliyoyin Naira, kammala wadannan ayyukan tabbas hakan ya nuna cewa, gwamnan mutum ne, mai cika alkarinsa,” A cewar shugaban.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC
Tattalin Arziki

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

December 19, 2025
Annabi SAW Ya Zarce Duk Sauran Annabawa Yawan Mu’uzijoji
Tattalin Arziki

Gwamna Radda Ya Dora Harsashin Gina Ma’aikatar Sarrafa Rogo A Katsina

December 13, 2025
Noma
Tattalin Arziki

CBN Ya Tura Dala Miliyan 50 Don Ƙarfafa Kasuwar Musayar Kuɗaɗe

November 28, 2025
Next Post
Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

LABARAI MASU NASABA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

December 20, 2025
An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.