• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Cibiyar Makala Wa Mota Tukunyar Gas A Kaduna

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Gas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin albarkatun Gas na fadar shugaban kasa ya kaddamar da cibiyar dake ababen hawa daga amfani da man fetur zuwa amfani da iskar gas a jihar Kaduna (CNG) a wani mataki na gwamnatin tarayya na rage wa jama’a wahalhalun da ake ciki sakamakon janye tallafin mai.

Da yake kaddamar da cibiyar a karshen mako, shugaban kwamitin CNG na fadar shugaban kasar, Zacch Adedeji, ya ce, cibiyar dake motocin ta CNG, an tsara ne domin canza tsarin amfani da man fetur zuwa amfani da iskar gas a motoci.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Karfafa Shirin Samar Da Motoci Masu Amfani Da Iskar Gas
  • An Fitar Da Rahoton Yadda Kamfanonin Sin Ke Sauke Nauyin Al’umma A Afrika

Adedeji ya kara da cewa, cibiyar wata alama ce ta kawo gagarumin sauyi da sauki ga bangaren makamaci.

Ya ce, (Wannan gagarumin sauyi ba kawai ma zai rage kudin kashe ga masu mallakin motoci ba ne, zai kuma taimaka sosai wajen rage iskar carbon.

“A yau, mun cimma wani nasara, samar da tsari mafi inganci da sauki da jama’a za su iya amfani da shi. Dukka wannan na cikin manufar gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu na farfado da kyakkyawar fata a bangaren bunkasa harkokin kere-kere da kiyaye muhalli.

Labarai Masu Nasaba

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

“Cibiyar dake motoci daga mai zuwa gas na cikin yunkurinmu na kawo mafiya ga bangaren makamaci da zai taimaka wa cigaba mai zuwa. Muna sane da cewa samar da sauki ga jama’a na daga cikin muhimmin abun bukata. Kuma CNG shi ne mafitar. Zai rage wa jama’a kashe kudade kamar yadda aka saba na sayen mai domin amfani yau da gobe.”

Shi ma da yake nasa jawabin, daraktan shirye-shirye na P-CNGi, Michael Oluwagbemi, ya ce, shirin CNG, na da kariya sosai kuma akwai saukin da ‘yan Nijeriya za su iya amfani da shi, kana zai bayar da dama wajen tsaftace muhalli, rage kashe kudade da kuma kula da lafiyar muhalli hadi da janyo mafita ga bangaren makamashi.

“Yana da kyau mu tuna cewa wannan cibiyar ba kawai ga Kaduna ba ce; ana maganar kasa ne baki daya da kuma duniya da ke bukatar kawo sauyi wajen kiyaye tsaftar muhalli da samar da sauki a bangaren makamashi.

“A yau mun tsaya kan tubalin kafa tarihi a jihar Kaduna, tare da manufar samar da makamashi mai daurewa cikin sauki, kuma da jama’a za su iya runguma cikin sauki da inganci.

“Wannan kaddamarwar ba kawai bikin bude cibiyar musaya ta CNG ba ce, a’a wani asasi ne na ganin an kawo gagarumin cigaba da zai bayar da dama a kaddamar da irin wannan cibiyar a jihohin Legas da Abuja,” ya shaida.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CNGKadunaLNG
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwararru Sun Bukaci Gwamnati Ta Zuba Jari A Fasahar Harkokin Sufurin Jirgin Ruwa

Next Post

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Sakatariyar Baitul Malin Amurka

Related

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

3 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

3 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

5 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

5 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

7 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

8 hours ago
Next Post
Sin

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Sakatariyar Baitul Malin Amurka

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.