• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
3 months ago
in Ilimi
0
UTME
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayanan da hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta kasa na makin data amince da shi a hukumunce wanda idan aka same shi za a iya shiga dukwata babbar makaranta,wato kati mafi karanci da ake bukata a shekarar karatu ta 2024/2025 yasa an samu rarrabuwar kai daga masana ailimi,dalibai Iyaye,da kuma masu ruwa da tsaki a Nijeriya.

A taron hukumar JAMB 2025 wato tsarin da ake da shi wanda aka yi ranar Talata Abuja, Hukumar tace, kamar yadda hukumar ta hada kai da makarantiu aka kuma amince da maki, 150 a matsayin mafi karancin maki wanda za a iya samun shiga Jami’oin Nijeriya, 100 ga makarantun fasaha da Kwalejojin ilimi, yayin da 140 na Kwalejojin kimiyyar Nas- Nas.

  • Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
  • Dillalai Sun Rage Farashin Man Fetur A Nijeriya

Yayin da shi matakin yayi la’akari da shekarun da suka gabata wato na yadda ake ba su makarantun damar daukar mataki na irinmakin da suke bukata,yayin da su kuma ‘yan gaza- gani abin yayi kasa sosai,yin hakan shi yasa ake ta maganganu kan irin nagartar shi ilimin,da kuma irin yadda ilimin manyan makarantu zai iya kasancewa nan gaba a Nijeriya.

Rajistaran JAMB Farfesa. Ishak Oloyede, ya bayyana cewa dalilin da yasa aka dauki matakin an yanke hukuncine da yardar kowa, saboda la’akarin da aka yi irn halin da lamarin ilimi yake ciki a Nijeriya.

Ya ci gaba da bayanin yayin da maganar makin da aka amince mafi karanci domin samun damar shiga, kowace makaranta na iya ko nada damar su kara ko ta kara irin makin da take bukata, wannan kuma ya danganta ne kan irin yadda dalibai suke rububin zuwa makaranta na irin kwasa- kwasan da take da su.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

“Shi wannan tsarin yana nuanwa a fili babu boye- boye na irin halin da lamarin ilimi yake a Nijeriya, da kuma bukatar a rika btafiya da lamarin cancanta, adalci, sai kuma irin yadda ita Jami’ar ko makarantar take son makin data kaiyade ya kasance,duk da haka suna da halin su sa irin makin da suke so.”

Ya kara yin bayanin da yake nuna ita hukumar JAMB babban aikinta shi ne ta kasance wanda take tsawatawa kan lamarin daya shafi neman shiga babbar makaranta, domin ta tabbar da ana bin dokokin yin hakan,wato lura yadda jami’ar,rika yin adalci, a kuma rika yin abu ba wata mina- mina.

Shi ma da yake na shi jawabin lokacin taron, Ministan ilimi, Dakta Maruf Alausa, ya yi kira da makarantun da babu wani wanda aka maida shiu saniyar ware saboda yadda Iyayen shi suke idan aka yi la’akari da al’amarin zamantakwa da tattalin arziki,akwai kuma ko su makarantun suna yin abubuwansu ba wata rufa- rufa. Bugu da kari dole su makarantu ya kasance suna da nasu tsarin kamar dai kuma yadda tsarin na kasa yake.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

Next Post

Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

Related

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

13 hours ago
Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE
Ilimi

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

1 week ago
Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO
Ilimi

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

2 weeks ago
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

3 weeks ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

4 weeks ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

4 weeks ago
Next Post
Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.