ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
11 months ago
UTME

Bayanan da hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta kasa na makin data amince da shi a hukumunce wanda idan aka same shi za a iya shiga dukwata babbar makaranta,wato kati mafi karanci da ake bukata a shekarar karatu ta 2024/2025 yasa an samu rarrabuwar kai daga masana ailimi,dalibai Iyaye,da kuma masu ruwa da tsaki a Nijeriya.

A taron hukumar JAMB 2025 wato tsarin da ake da shi wanda aka yi ranar Talata Abuja, Hukumar tace, kamar yadda hukumar ta hada kai da makarantiu aka kuma amince da maki, 150 a matsayin mafi karancin maki wanda za a iya samun shiga Jami’oin Nijeriya, 100 ga makarantun fasaha da Kwalejojin ilimi, yayin da 140 na Kwalejojin kimiyyar Nas- Nas.

  • Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
  • Dillalai Sun Rage Farashin Man Fetur A Nijeriya

Yayin da shi matakin yayi la’akari da shekarun da suka gabata wato na yadda ake ba su makarantun damar daukar mataki na irinmakin da suke bukata,yayin da su kuma ‘yan gaza- gani abin yayi kasa sosai,yin hakan shi yasa ake ta maganganu kan irin nagartar shi ilimin,da kuma irin yadda ilimin manyan makarantu zai iya kasancewa nan gaba a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Rajistaran JAMB Farfesa. Ishak Oloyede, ya bayyana cewa dalilin da yasa aka dauki matakin an yanke hukuncine da yardar kowa, saboda la’akarin da aka yi irn halin da lamarin ilimi yake ciki a Nijeriya.

Ya ci gaba da bayanin yayin da maganar makin da aka amince mafi karanci domin samun damar shiga, kowace makaranta na iya ko nada damar su kara ko ta kara irin makin da take bukata, wannan kuma ya danganta ne kan irin yadda dalibai suke rububin zuwa makaranta na irin kwasa- kwasan da take da su.

LABARAI MASU NASABA

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

“Shi wannan tsarin yana nuanwa a fili babu boye- boye na irin halin da lamarin ilimi yake a Nijeriya, da kuma bukatar a rika btafiya da lamarin cancanta, adalci, sai kuma irin yadda ita Jami’ar ko makarantar take son makin data kaiyade ya kasance,duk da haka suna da halin su sa irin makin da suke so.”

Ya kara yin bayanin da yake nuna ita hukumar JAMB babban aikinta shi ne ta kasance wanda take tsawatawa kan lamarin daya shafi neman shiga babbar makaranta, domin ta tabbar da ana bin dokokin yin hakan,wato lura yadda jami’ar,rika yin adalci, a kuma rika yin abu ba wata mina- mina.

Shi ma da yake na shi jawabin lokacin taron, Ministan ilimi, Dakta Maruf Alausa, ya yi kira da makarantun da babu wani wanda aka maida shiu saniyar ware saboda yadda Iyayen shi suke idan aka yi la’akari da al’amarin zamantakwa da tattalin arziki,akwai kuma ko su makarantun suna yin abubuwansu ba wata rufa- rufa. Bugu da kari dole su makarantu ya kasance suna da nasu tsarin kamar dai kuma yadda tsarin na kasa yake.”

Makarantu
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
Makarantu
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
  • Sulaiman
    Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma
  • Sulaiman
    Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

MASU ALAKA

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Next Post
Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Abinci

Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma

June 19, 2026
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.