• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Shawarci NAFDAC Ta Bullo Da Dabarun Fasaha Wajen Yaki Da Jabun Magunguna

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Labarai
0
An Shawarci NAFDAC Ta Bullo Da Dabarun Fasaha Wajen Yaki Da Jabun Magunguna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Nijeriya sun shiga firgici biyo bayan bankado yadda gurbatattun barasa da kayan shaye-shaye ke yaduwa a sassan kasar nan da hukumar kula da ingancin abinci da kwayoyi (NAFDAC) ta yi.

‘Yan Nijeriyan sun nuna damuwarsu a yayin da suke ganawa da wakilanmu inda suka nuna cewa irin wadannan gurbatattun kayayyakin za su yi illa ga sassan jikinsu ba tare da saninsu ba.

  • NAFDAC Ta Haramta Shigo Da Indomie Saboda Zargin Sanya Ciwon Daji
  • An Gano Dukiyar Iyalan Masarautar Saudiyya Ta Fi Ta Masu Arzikin Duniya Biyu Yawa

A kwanakin baya ne NAFDAC ta gano wasu kayayyakin da ake yadawa da suke dauke da gurbatattun abubuwa a ciki da suka kunshi har da nau’ikan barasa kala daban-daban da sauran kayayyakin jabo da basu da amincewa.

Kazalika, an kuma gano cewa akwai wasu nau’ikan kayan da wa’adin amfani da su ya wuce da in aka kuma yi amfani da su za su iya illa ga jikin dan adam da suka kunshi irin nau’ikan madara, yoghurt, da wasu nau’ikan kayan shaye-shaye da sauransu.

A bisa wannan, NAFDAC ta ce, ta rufe wasu shaguna da kamfanoni bisa samunsu da fitar da jabon kaya ga al’umma wanda hakan na barazana ga kiwon lafiyar al’umma.
A bisa wannan, ‘yan Nijeriya da dama sun nuna damuwarsu da kaduwarsu kan bazuwar kayan jabo a cikin kasuwannin kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

Wata ‘yar kasuwa a jihar Legas, Mr Agatha Onome, ta ce, ta sayi madara a kasuwa amma daga baya ta gano cewa na jabo ne, “Na duba madaran da na saya bayan na dawo gida, a nan ne na fahimci cewa wa’adin amfani da shi ya jima da wucewa.”

Wani dan Nijeriya, Muhammad Adamu ya ce, “Ai ba sabon lamari ba ne yaduwar kayan jabo da gurbattatun kayayyaki a fadin kasar nan. Wasu lokutan ‘yan kasuwa ne ke yada kayan da wa’adin amfani da su ya kara domin guje wa yin asara. A maimakon su dauki yin asarar gara su maida hankali wajen janyo asarar lafiyar jama’a.

“Babban matsalar shi ne sakacin hukumomi, akwai bukatar fito da sabbin dabarun da za su kai ga magance irin wadannan matsalolin yaduwar kayan jabo a kasar nan.”

‘Yan Nijeriyan dai sun shawarci NAFDAC da ta bullo da wasu sabbin manhajojin zamani da za su tursasa amfani da su a iOS da wayoyin Android domin bada dama cikin sauki na gano kayan jabo da sahihai domin rage wa ‘yan Nijeriya firgicin da suke yawan fuskanta.

ShwagDr na cewa, “Ina ganin bullo da manhajar zai bada damar tilasta iOS da wayoyin Android domin bai wa jama’a damar bincika da sake bincika kayan da ke dauke da lambar NAFDAC a jiki.”

Kazalika, darakta-janar na NAFDAC, Farfesa Moji Adeyeye, ta ce, bazuwar kayan jabo a kasuwannin kasar nan na faruwa ne sakamakon rashin ilimi, talauci da kuma matsatsin rayuwa da jama’a ke fuskanta.

Adeyeye, ta ce, hukumar ta samar da manjaha na bincikar sahihancin kaya, ta ce, “Idan kana da wayoyin zamani, za ka iya binciko code din kaya domin gano sahihancinsa ko ingancinsa.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Jabun MagungunaNijeriyaSON
ShareTweetSendShare
Previous Post

AFCON: Magoya Bayan Napoli Sun Isa Cote de Voire Domin Mara Wa Osimhen Baya

Next Post

Shugaban Maldives: Maldives Ta Samu Goyo Baya Daga Kasar Sin

Related

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai
Ra'ayi Riga

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

11 hours ago
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a
Rahotonni

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

12 hours ago
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa
Labarai

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

13 hours ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

14 hours ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Labarai

Amurka Ta Rage Wa’adin Bizar ‘Yan Nijeriya Zuwa Wata Uku

16 hours ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

16 hours ago
Next Post
Shugaban Maldives: Maldives Ta Samu Goyo Baya Daga Kasar Sin

Shugaban Maldives: Maldives Ta Samu Goyo Baya Daga Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.