• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Nasarar Ceto Mutum 30 Da Aka Sace Su A Jihar Bauchi

by Muhammad
2 years ago
Bauchi

BBC ta rawaito cewa, Jami’an tsaro da ‘yan banga sun yi nasarar kubutar da mutanen nan da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a ranar Alhamis, a kauyen Gujinduguri da ke yankin karamar hukumar Alkaleri a jihar Bauchi.

Mutanen da adadinsu ya kai talatin sun sami ‘yancinsu ne, bayan wani samamen hadin gwiwa tsakanin ‘yan sanda da ‘yan banga, wanda ya kai ga fafatawa da ‘yan bindigar.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Dalibai 3, Da Wani Bisa Zargin Shiga Kungiyar Asiri A Bauchi
  • Makiyayi Ya Datse Hannun Manomi A Bauchi

Cindo Muhammad Gujinduguri, na cikin wadanda aka ceto ‘yan’uwansu, ya shaida cewa ba bu wani da aka bari a cikin wadanda aka yi garkuwa da su:

“ Gaskiya iya mutanen da aka tafi da su, ba bu guda daya wanda aka ba shi a baya, duk an kwatosu an dawo da su”, in ji shi.

Cindo Muhammed Gujinduguri ya ce ba bu kudin fansa da aka biya wajan ceto mutanen, a cewarsa farmakin da jami’an tsaro tare da hadin gwiwar ‘yan banga suka kai wa mabuyar ‘yan bindigar ne ya kai ga cetosu.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar Kare Ƴancin Masu Amfani Da Kaya (FCCPC): Tabbatar Da Adalci A Kasuwa

Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

“ Jami’an tsaro ne kawai suka shiga da ‘yan banga, su ka je su ka karbesu, kuma jama’a da dama ne suka fito dominsu tarbesu”, in ji shi.

A cikin mutum 30 da ‘yan bindigar suka yi garkuwa da su akwai mata da kananan yara da maza.

Yankin na Gujinduguri na cikin yankunan da ke fama da tashin hankali a karamar hukumar Alkaleri da ke jihar Bauchi.

Mazauna yankin sun ce ‘yan bindigar sun tare hanya inda suka yi awon gaba da mutanen da ke cikin motocci da kuma babura wanda su ka ci kasuwar Mararraba a ranar Alhamis

A baya baya nan gwamnonin jihohin yankin arewa maso gabashin Najeriya su ka yi wani taro inda suka jaddada karfafa matakan tsaro domin dakile ayuikan ‘yan bindiga da ke addabar wasu yankunansu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Labarai

Hukumar Kare Ƴancin Masu Amfani Da Kaya (FCCPC): Tabbatar Da Adalci A Kasuwa

October 25, 2025
Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu
Manyan Labarai

Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Ma’aikacin Banki Na Shekarar 2025 Dakta Tony Okpanachi

October 25, 2025
Next Post
An Ceto Mutum 3 Bayan Musayar Wuta Da ‘Yan Bindiga A Jihar Kwara

'Yansanda Sun Kama Dan Kasar Togo Bisa Laifin Kashe Wani Ma'aikaci A Edo

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Hukumar Kare Ƴancin Masu Amfani Da Kaya (FCCPC): Tabbatar Da Adalci A Kasuwa

October 25, 2025
Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Banki Na Shekarar 2025 Dakta Tony Okpanachi

October 25, 2025
Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Shugaban Kamfani Na Shekarar 2025 Gbenga Olu Komolafe

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Thomas Etuh: Gwarzon Ɗan Kasuwa Na 2025

October 25, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Babban Sarki Oweizide Ekpemupolo (Tompolo): Hiddimta Wa Al’umma Ba Tare Da Gajiyawa Ba

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

October 24, 2025
Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.