Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ana Iya Yanke Mani Guiwa Idan Ban Samu Beli Ba – Maina

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Maina
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Abdulrasheed Maina tsohon shugaban kawo sauyi a al’amuran da suka fansho ya bayyana haka ne ranar Juma’a ma babbar kotun tarayya a Abuja, ya bayyana cewar ‘Ana iya yanke guiwa ta idan ba a bani beli naje na nemi kulawa kamar yadda ya dace.

Maina ya yi wannan bayanin ne ta ahnnun lauyansa Sani Katu, ya bayyanawa mai shari’a Okon Abang lokacin da aka cigaba da sauraren karar jiya a Abuja.

Katu ya bayyanawa kotun cewar an kai shi mutumin da yake karewa asibitin koyarwa na   jami’ar Abuja dake Gwagwalada, saboda yadda al’amarin rashin lafiyar sai kara tabarbarewa yake yi, an kuma bayyana halin daya shafi lafiyar sa a takardar neman bada belinsa.

Manema labarai sun bayyana cewar ranar 20 ga watan Janaiiru ne ya nemi mai shari’a Abang, inda ya nemi a bashi wani beli, bayan an kama shi lokacin daya gudu bayan belin da aka ba shi na farko.

Maina a wata takarda wadda aka gabatar ranar 24 ga watan Disamba na shekarar data gabata, wanda lauyansa Anayo Adibe, ya bayyana ita maganar neman beli ta zama dole ne, saboda tabarbarewar al’amarin lafiyar jikinsa.

A takardar tsohon shugaban Hukumar kawo sauyi a harkar fansho ya ce yana da wadanda za su tsaya ma shi, muddin dai aka amince aka ba shi beli wannan ba wani anin damuwa bane.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sake Gina Borno: Zulum Ya Gana Da Wakiliyar Tarayyar Turai A Abuja

Next Post

Garkuwa Da Daliban Kagara: Gwamna Sani-Bello Ya Bayyana Halin Da Ake Ciki

RelatedPosts

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim An yi wa Shugaba Muhammadu Buhari da...

Mukabalar

Kotu Ta Dakatar Da Yin Mukabalar Sheikh Abduljabbar Da Malaman Kano.

by Muhammad
7 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Wata kotu a Jihar Kano ta...

Ma'adanai

Masu Hakar Ma’adinai Ba Su Da Alaka a‘Yan Ta’adda -Shugaba

by Muhammad
8 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Shugaban kungiyar masu hakar ma'adinai ta  Nijeriya...

Next Post

Garkuwa Da Daliban Kagara: Gwamna Sani-Bello Ya Bayyana Halin Da Ake Ciki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version