• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase

by Bashir Bello, Abuja
2 years ago
in Siyasa
0
APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin kakakin Majalisar wakilai ta tarayyar Nijeriya a zauren Majalisa karo na tara, Honarabul Ahmed Idris Wase ya yi ikirarin cewa Jam’iyyarsu ta APC za ta yi nasara da rinjaye mai girma a zaben shugabancin majalisar ta 10 da za a rantsar.

Dan Majalisar mai wakiltar mazabar Wase ta Jihar Filato, kuma wanda ya kasance daya daga cikin yan takarar Kujerar shugabancin Majalisar wakilai a zauren Majalisar, ya bayyana hakan ne a wani zantawar sa da manema labarai a garin Abuja.

  • An Kashe Fitacciyar Mawaƙiyar Nan Ta Sudan Shaden Gardoodd

 

Idris Wase, ya kara da cewa a bisa shirye-shiryen da su ke, sun samu gabatar da taro na niyyar su ta neman shugabancin Majalisar Kasa na kujerar kakakin Majalisar wakilan tarayyar kasar kuma suna ganin sun kai gabar da ya kamata su fada wa mutane ‘yan Jam’iyyar su, masoya tare da magoya baya cewa lokaci ya kai.

“Duk da cewa akwai ‘yan Jam’iyyar adawa da su ma suke ganin za su iya hada kai su nema, ina mai tabbatar da cewa Jam’iyyar APC ce za ta yi nasara da rinjaye ta samu shugabancin Majalisar.”

Labarai Masu Nasaba

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

“A game da Batun Shiyya-Shiyya wacce uwar Jam’iyya ta ke kokarin shirin yi, mun san wani abu ne wanda ya saba wa ka’idar kundin tsarin mulkin Nijeriya domin sashe na 14 cikin 3, ya bayyana cewa ya kamata a raba mukamai bisa ga shiyyoyi ko Jihohi idan zai kai amma idan ba zai kai ba shi ne za a yi bisa ga shiyya-shiyya.

“Don haka wannan shi ne tsarin da muke da shi na Jagorancin shugabancin Kasa na shugaban kasa, shugaban Majalisar Dattijai da Majalisar wakilai Hakazalika da na mataimakan su wanda su ne guda shida domin kawo tsarin zaman lafiya da ingancin zamantakewa amma kamar an manta da wannan Dokar.”

“Ni dan Jam’iyya ne kuma na yarda da tsarin dokokin Jam’iyya kuma na tabbata idan Jam’iyya ta yi za mu yi kuma dama can yan Majalisa ne ke da hakkin yin zaɓe kamar yadda kundin tsarin mulkin ya tanada kuma duk abin da ake yi ana tuntuba ne domin a ga yaya za a yi a kai ga nasara ta yadda ba za a samu hayaniya ba domin zaɓe ba ya gabata sai an Shiga cikin Majalisa.” In ji Shi.

Acewar Idris Wase, kamar yadda ya zo ya bayyana cewa yana neman shugabancin Majalisar, ai akwai wadanda su ma suka zo suna nema daga Jam’iyyarsu ta APC wanda suke da kyakkyawar alaka da tunani don haka ya kamata su hada kai su fitar da wanda suke ganin zai iya yin aikin daga cikin su shi yasa suke tattaunawa a kai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yancin Shari’a Na HK Ba Zai Bari Amurka Ta Rika Tsoma Baki Cikin Harkokin Yankin Ba

Next Post

Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tsakanin Kasashen Sin Da Na Yankin Tsakiyar Asiya Ya Cimma Manyan Sakamako

Related

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta
Siyasa

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

20 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

23 hours ago
Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson
Siyasa

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

1 day ago
Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP
Manyan Labarai

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

3 days ago
Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC
Manyan Labarai

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

4 days ago
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027
Siyasa

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

5 days ago
Next Post
Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tsakanin Kasashen Sin Da Na Yankin Tsakiyar Asiya Ya Cimma Manyan Sakamako

Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tsakanin Kasashen Sin Da Na Yankin Tsakiyar Asiya Ya Cimma Manyan Sakamako

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.