ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Dakatar Da Jami’inta Kan Yi Mata Zagon Kasa A Kogi

by Sadiq
3 years ago
APC

Jam’iyyar APC a Jihar Kogi, ta amince da dakatar da wani jami’in jam’iyyar na kasa, Murtala Yakubu da ‘yan majalisar zartarwa na mazabarsa ta Ajaka ta 1 a Karamar Hukumar Igalamela/Odolu.

Yakubu wanda shi ne Mataimakin Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar APC na kasa, shugabannin gundumar Ajaka ta 1 sun dakatar da shi ne ta hanyar wata wasika mai dauke da kwanan watan Maris 20, 2023 bisa zargin cin zarafi, rashin biyayya, rashin da’a da rashin bin tsarin jam’iyya.

  • Kotu Ta Karbi Kararrakin Zabe 6 A Kebbi
  • CBN Ya Saki Kudi, Ya Umarci Bankunan Kasuwanci Su Yi Aiki A Ranakun Mako

Da yake tabbatar da matakin da shugabannin jam’iyyar a mazabar Ajaka suka dauka, shugabannin jam’iyyar APC na jihar a wata sanarwa da Sakataren Jihar, Hon. Joshua Emmanuel, ya ce saboda haka, an hana Yakubu shiga dukkan harkokin jam’iyyar.

ADVERTISEMENT

Sanarwar mai taken “Amincewa da kuma tasirin dakatarwar da jam’iyyar APC ta yi wa Hon. Muritala Yakubu (Ajaka) a wani bangare na cewa, “Kwamitin zartaswa na jam’iyyar APC reshen Jihar Kogi ya takardar Dakatar da Hon. Muritala Yakubu (Ajaka) daga kwamitin zartarwa na karamar hukumar IGALAMELA/ODOLU.

“Kwamitin zartaswa na jam’iyyar APC reshen jihar Kogi, bayan da ya yi la’akari da gaskiyar lamarin da ake zargi ya kuma tabbatar da gaskiyarsa da kuma girman ayyukan da aka yi masa na adawa a jam’iyyar, ya amince da matakin ladabtarwa, wato dakatarwar da jam’iyyar ta yi masa.

LABARAI MASU NASABA

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

“Ana sa ran hukuncin da aka zartar masa zai zama darasi ga wasu.”

MASU ALAKA

Labarai

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana
Labarai

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar
Manyan Labarai

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Next Post
Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO

Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO

LABARAI MASU NASABA

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.