Za A Dawo Da Shingen Binciken ‘Yansanda A Fadin Nijeriya
Rundunar 'yansandan Nijeriya ta fitar da sanarwar tsaurara matakan tsaro a makarantu da asibitoci a daukacin kasar.
Rundunar 'yansandan Nijeriya ta fitar da sanarwar tsaurara matakan tsaro a makarantu da asibitoci a daukacin kasar.
Mahaddatan Alkur’ani da dama ne suka hadu a masallacin Juma’a na Sheikh Isayaka Rabiu da ke Goron Dutse domin yi...
Tijjani Ibrahim Kiyawa dan takarar kujerar Sanata na jam’iyyar APC a gundumar Jigawa ta Kudu Maso Yamma ya rasu.
Salman Rushdie na cikin mawuyacin hali game da rayuwarsa bayan kai masa hari da aka yi, wanda ya shafe tsawon...
Buhari ya ce yanayin rashin tsaro na yi wa tattalin arzikin kasar illa da kuma hana ci gaba.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce da zarar ya zama shugaban kasa, kungiyar malaman Jami'a...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, ta shawarci ma’aurata da su san yanayin lafiyar abokan zamansu kafin su yi aure domin...
Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta jihar Kano (SEMA), ta ce ambaliyar ruwa ta kashe mutane uku tare da raba...
Dakarun soji sun yu nasarar cafke wadanda suka kai hari cocin Owo da ke Jihar Ondo, wanda ya yi ajalin...
Wata hazikar ‘yar Nijeriya mai suna Islamiyat Ojelade ta samu gurbin digirk na uku (PhD) a manyan jami’o’in Amurka guda...
© 2024 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2024 Leadership Media Group - All Right Reserved.