Da Dumi-Dumi: NEC Ta Dakatar Da Cire Tallafin Man Fetur
Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa (NEC) ta dakatar da shirin cire tallafin man fetur a karshen gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari.
Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa (NEC) ta dakatar da shirin cire tallafin man fetur a karshen gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari.
Allah Ya yi wa tsohon ministan kwadago, Alhaji Musa Gwadabe rasuwa.
Gwamnatin tarayya ta fara kwashe daliban Nijeriya da ke Kasar Sudan ta hanyar motocin safa na alfarma zuwa Kasar Masar.
Hukumar Yaki da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Ta'annati (EFCC), ta gurfanar da kakakin majalisar Jihar Ondo, Rt. Hon. Bamidele...
Jami’ar Bayero da ke Kano ta sanar da rasuwar magatakardanta, Malam Jamil Ahmad Salim da safiyar yau Laraba.
Mamakon ruwan sama ya shanye gidaje da dama a Jalingo, babban birnin Jihar Taraba a safiyar ranar Litinin.
Rundunar ‘yansandan Jihar Kano ta kama wasu da ake zargi da aikata daba ta hanyar amfani da wukake suna gallaza...
Wasu ‘yansanda uku sun rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya rutsa da su a garin Kidanda da ke...
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wasu mutane 29 da suka hada da manya maza, matan aure...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta ce ta samu afkuwar gobara 258 a cikin watanni uku a sassa daban-daban...
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.