Kotu Ta Kori Shugabannin PDP Da Ke Goyon Bayan Kwankwaso A Kano
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja a ranar Litinin ta jingine hukuncin da babban kotun tarayya ta yi ...
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja a ranar Litinin ta jingine hukuncin da babban kotun tarayya ta yi ...
Hukumar Kula da Gidajen Yari, ta tabbatar da cewa wani fursuna guda daya ya rasu a gidan yarin Kuje sakamakon ...
Gwamantin Jihar Kogi karkashin Ma'aikatar Kula da Ma'adinai da Albarktun Kasa, ta haramta hako ma'adinai ba bisa ka'ida ba a ...
Dakarun sojojin Nijeriya da ke karkashin jagorancin babban kwamandan rundunar ta daya Manjo Janar Taoreed Lagbaja, sun kashe dan ta'adda ...
Safeeya Yusuf wadda aka fi sani da Safara'u ta bayyana yadda fitar bidiyon tsiracinta ya jefa ta cikin mawuyacin hali.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta ki amincewa da ba da belin Abba Kyari da wasu mutane hudu ...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce ta kafa wani kwamiti da zai gaggauta yin nazari da magance yawan ambaliyar ruwa da ...
Hukumar kula da sararin samaniya ta Nijeriya (NiMet), a cikin sabon hasashenta...
Gwamnatin Tarayya ta ce da yiwuwar zata sake ciyo wani bashin na Naira tiriliyan 11.3 don cike gibin kudaden shigar ...
Mutane da dama ne suka rasa muhallansu a sakamakon ambaliyar ruwa da ta dauki tsawon awanni ana yi a kauyukan ...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.