Shugaban ECOWAS Julius Bio, Ya Yi Wa Tinubu Da ‘Yan Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Buhari
Shugaban ƙasar Saliyo kuma shugaban ECOWAS, Julius Maada Bio, ya aike da saƙon ta’aziyya ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ...
Shugaban ƙasar Saliyo kuma shugaban ECOWAS, Julius Maada Bio, ya aike da saƙon ta’aziyya ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana marigayi tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, a matsayin jagoran siyasarsa, wanda ...
Tsohon shugaban ƙasa, Janaral Ibrahim Badamasi Babagana ya bayyana alhininsa bisa rasuwar abokinsa kuma tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, wanda ...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana wasu muhimman wurare da take ganin ya kamata a maysr da hankali a kansu wajen ...
Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya bayyana jimaminsa kan labarin rasuwar tsohon shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu ...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya nuna ƙaduwarsa kan rasuwar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, yana mai cewa Nijeriya ta ...
A daren ranar Lahadi ne kungiyar ƙwallon ƙafa ta Chelsea ta doke abokiyar karawarta ta PSG da ci 3-0 a ...
Wata babbar tawagar gwamnatin tarayya ta isa birnin Landan don fara shirin dawo da gawar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ...
Marigayi tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa dalilin da ya sa ya shiga rundunar sojin Nijeriya, shi ne ...
Majalisar Tarayyar Nijeriya ta sanar da dakatar da dukkan ayyukan dokoki domin girmama marigayi tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, wanda ...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.