ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, September 21, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
Mata

Gwamnatin Jihar Kaduna ta ƙaddamar da shirin “Girl Effect Oya Campaign” domin yaƙi da cutar sankarar mahaifa da kuma rashin abinci mai gina jiki a tsakanin ‘yan mata, musamman masu shekaru 9 zuwa 14. Shirin wanda aka ƙaddamar a cibiyar Gusau Institute da ke Kaduna, ya samu nasarar rigakafin fiye da yara mata 754,304 da allurar HPV, wanda ke hana kamuwa da sankarar mahaifa.

Mataimakiyar Gwamnan jihar, Dakta Hadiza Balarabe, ta ce yaƙin yana da nufin ƙara wayar da kai tare da haɗin gwuiwar iyaye, malamai, shugabannin addini da na gargajiya don yakar jita-jita game da rigakafi da kuma ƙarfafa matakan rigakafi tun da wuri. Ta bayyana hakan ne ta bakin Kwamishinar harkokin jin daɗin al’umma, Hajiya Rabi Salisu, inda ta ce: “Wannan kira ne na ɗaukar mataki, kira ne na tashi tsaye domin kare rayuwar ‘yan matanmu.”

  • Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa
  • PSC Ta Amince Da Ɗaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu

Mataimakiyar ta ƙara da cewa, shirinsu na HPV wanda aka ƙaddamar a shekarar 2024 ya sanya jihar Kaduna cikin sahun gaba wajen kula da lafiyar matasa a Arewacin Najeriya. “Babu wani yaro ko yarinya da ya kamata a rasa saboda cutar da za a iya rigakafinta. Kowace yarinya a Kaduna tana da haƙƙin girma cikin lafiya da kwanciyar hankali,” in ji ta.

ADVERTISEMENT

Ta yabawa ma’aikatan lafiya da suka tsaya a gaba wajen tabbatar da nasarar shirin, tare da kira ga masu ruwa da tsaki da su ci gaba da yaɗa wannan kira a cikin gidaje, da makarantu, da kasuwanni da masallatai ko coci, domin gina al’adar rigakafi da ɗaukar alhakin kare lafiya.

Kwamishinar ta jaddada cewa gwamnatin Malam Uba Sani za ta ci gaba da faɗaɗa samun rigakafi, ingantaccen abinci mai gina jiki da sauran ayyukan lafiyar matasa domin tabbatar da lafiyar ‘yan mata a jihar. Ana yabawa tsarin Kaduna a matsayin abin koyi wajen hada lafiyar matasa da rigakafi da kuma manufofin ci gaban al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Kwamandojin Ƴan Ta’adda A Katsina

Jonathan Ya Buƙaci A Ƙarawa Ma’aikata Albashi

Mata
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Sojoji Sun Kama Kwamandojin Ƴan Ta’adda A Katsina
  • Abubakar Sulaiman
    Jonathan Ya Buƙaci A Ƙarawa Ma’aikata Albashi
  • Abubakar Sulaiman
    Manyan Abubuwa 7 Da Za A Na Tuna Wa Da Tsohon Gwamnan Kogi Marigayi Ibro
  • Abubakar Sulaiman
    Tinubu Ya Janye Shirin Halartar UNGA, Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kama Kwamandojin Ƴan Ta’adda A Katsina
Labarai

Sojoji Sun Kama Kwamandojin Ƴan Ta’adda A Katsina

September 20, 2026
Jonathan Ya Buƙaci A Ƙarawa Ma’aikata Albashi
Labarai

Jonathan Ya Buƙaci A Ƙarawa Ma’aikata Albashi

September 20, 2026
Manyan Abubuwa 7 Da Za A Na Tuna Wa Da Tsohon Gwamnan Kogi Marigayi Ibro
Labarai

Manyan Abubuwa 7 Da Za A Na Tuna Wa Da Tsohon Gwamnan Kogi Marigayi Ibro

September 20, 2026
Next Post
Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Kwamandojin Ƴan Ta’adda A Katsina

Sojoji Sun Kama Kwamandojin Ƴan Ta’adda A Katsina

September 20, 2026
Jonathan Ya Buƙaci A Ƙarawa Ma’aikata Albashi

Jonathan Ya Buƙaci A Ƙarawa Ma’aikata Albashi

September 20, 2026
Tawagar Kasar Sin Ta Lashe Lambobin Zinare 11 A Ranar Farko Ta Gasar Wasanni Ta Asiya

Tawagar Kasar Sin Ta Lashe Lambobin Zinare 11 A Ranar Farko Ta Gasar Wasanni Ta Asiya

September 20, 2026
Manyan Abubuwa 7 Da Za A Na Tuna Wa Da Tsohon Gwamnan Kogi Marigayi Ibro

Manyan Abubuwa 7 Da Za A Na Tuna Wa Da Tsohon Gwamnan Kogi Marigayi Ibro

September 20, 2026
Sin Ta Harba Tauraron Dan’adam Na Gwaji Da Ya Hade Ayyukan Sadarwa Da Tattara Bayanai Da Sarrafa Su

Sin Ta Harba Tauraron Dan’adam Na Gwaji Da Ya Hade Ayyukan Sadarwa Da Tattara Bayanai Da Sarrafa Su

September 20, 2026
Kano Pillars Ta Lallasa Doma United Da Ci 4-1 A Sani Abacha

Kano Pillars Ta Lallasa Doma United Da Ci 4-1 A Sani Abacha

September 20, 2026
Osimhen Ba Zai Buga Wa Nijeriya Wasannin Madagascar Da Guinea-Bissau Ba

Osimhen Ba Zai Buga Wa Nijeriya Wasannin Madagascar Da Guinea-Bissau Ba

September 20, 2026
An Bude Taron Masana’antun Kere-Kere Na Duniya Na Shekarar 2026 A Hefei Na Lardin Anhui

An Bude Taron Masana’antun Kere-Kere Na Duniya Na Shekarar 2026 A Hefei Na Lardin Anhui

September 20, 2026
Tinubu Ya Janye Shirin Halartar UNGA, Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya

Tinubu Ya Janye Shirin Halartar UNGA, Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya

September 20, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 9 A Sabbin Hare-Hare A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 9 A Sabbin Hare-Hare A Filato

September 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.