• English
  • Business News
Wednesday, May 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rajistar Hakar Ma’adanai Ba Sai Da Katin Zabe -Babangida

by Muhammad Awwal Umar
3 years ago
in Labarai
0
Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rajistar Hakar Ma’adanai Ba Sai Da Katin Zabe -Babangida
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar masu hakar ma’adinan ta kasa reshen Jihar Neja ta bayyana cewa ba wani dan kungiya da za a yi wa rajistan zama cikakken dan kungiya sai wanda ya mallaki katin zabe.

Shugaban kwamitin tantance ‘ya’yan kungiyar kuma mataimakin shugaban kungiyar na jiha, Alhaji Babangida Sani Mudi ne ya bayyana hakan lokacin da yake amsa tambayoyin manema labarai a Minna.

  • Naira Miliyan 100 Za A Biya Mu Tsagaita Kai Hari —’Yan Bindigar Neja

Alhaji Babangida ya ci gaba da cewar gangamin wayar da kan jama’a kan muhimmancin mallakar katin zabe bai tsaya kan hukumar zabe ba kawai, kowani dan kasa nagari akwai bukatar ya karfafa gwiwar hukumar domin ganin kowa ya mallaki katin zabe.

Ya shawarci sauran kungiyoyi da su dauki irin wannan salon wajen tantance ‘ya’yan kungiyarsu ta yadda ba za a bar su a baya na ganin kasar nan ta ci gaba. Ya ce tantance ‘ya’yan kungiyar ta ba su damar sanin adadin ‘ya’yanta da kuma samun cikakken bayani kan dan kungiya.

Mataimakin shugaban kungiyar ya nisanta ‘ya’yan kungiyar bisa zargin su da shiga cikin ‘yan ta’adda, ya ce a cikin kowani gungun jama’a akwai nagari da kuma bata-gari, amma yana da tabbacin dukkanin mutumin da suka tantance a matsayin mambansu, to mutumin kirki ne.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Samar Da Guraben Ayyukan Yi Sama Da Miliyan 6.5 A Biranen Kasar A Rabin Farko Na Bana

Next Post

INEC Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Birne Katukan Zabe A Gidan Wani Babban Dan Siyasa A Ribas

Related

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

53 minutes ago
Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

2 hours ago
Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar
Labarai

Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

3 hours ago
Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo
Labarai

Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

5 hours ago
Na Kwana A Marte Ne Don Ƙarfafa Gwiwar Jama’a Bayan Harin Boko Haram – Zulum
Manyan Labarai

Na Kwana A Marte Ne Don Ƙarfafa Gwiwar Jama’a Bayan Harin Boko Haram – Zulum

6 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Hana Tallace-tallacen Magungunan Gargajiya A Fina-finai Da Kan Tituna
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Hana Tallace-tallacen Magungunan Gargajiya A Fina-finai Da Kan Tituna

15 hours ago
Next Post
INEC Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Birne Katukan Zabe A Gidan Wani Babban Dan Siyasa A Ribas

INEC Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Birne Katukan Zabe A Gidan Wani Babban Dan Siyasa A Ribas

LABARAI MASU NASABA

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

May 21, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

May 21, 2025
Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

May 21, 2025
Sarkin Yawa Ya Fi Sarkin Karfi

Sarkin Yawa Ya Fi Sarkin Karfi

May 21, 2025
Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

May 21, 2025
Na Kwana A Marte Ne Don Ƙarfafa Gwiwar Jama’a Bayan Harin Boko Haram – Zulum

Na Kwana A Marte Ne Don Ƙarfafa Gwiwar Jama’a Bayan Harin Boko Haram – Zulum

May 21, 2025
Gwamnatin Kano Ta Hana Tallace-tallacen Magungunan Gargajiya A Fina-finai Da Kan Tituna

Gwamnatin Kano Ta Hana Tallace-tallacen Magungunan Gargajiya A Fina-finai Da Kan Tituna

May 20, 2025
Xi Ya Jaddada Kwarin Gwiwa Kan Ci Gaba Mai Inganci A Kasar Yayin Ziyararsa A Henan 

Xi Ya Jaddada Kwarin Gwiwa Kan Ci Gaba Mai Inganci A Kasar Yayin Ziyararsa A Henan 

May 20, 2025
EFCC Ta Miƙa Gidaje 750 Na Emefiele Da Ta Ƙwace Ga Ministan Gidaje

EFCC Ta Miƙa Gidaje 750 Na Emefiele Da Ta Ƙwace Ga Ministan Gidaje

May 20, 2025
Yanzu-yanzu: Tukunyar Gas Ta Fashe A Harabar Filin Wasannin Na Kasa Da Ke Gudana A Ogun

Yanzu-yanzu: Tukunyar Gas Ta Fashe A Harabar Filin Wasannin Na Kasa Da Ke Gudana A Ogun

May 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.