Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Babu Alamun Ƙarshen Rikicin Saudiya Da Ƙatar

by Tayo Adelaja
October 26, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Ga dukkan alamu babu wata alama da ke nuna sasanci tsakanin Ƙasashen Saudiya da Ƙatar. Sarkin Kuwait Sheikh Sabah al-Ahmad Al-Sabah wanda ke shiga tsakani kan rikicin ƙasashen Saudiya da Ƙatar ya ce har yanzu babu alamun kawo ƙarshen rikicin, ganin yadda ɓangarorin biyu ke nuna halin ko in kula akan sabanin da ke tsakaninsu.

A jawabi da ya gabatar ga Majalisar ƙasar a yau, Sheikh Al Sabah ya bayyana fargaba kan yadda har yanzu aka gaza magance rikicin, wanda ya shiga watanni 5 da farawa, yana mai cewa babban muradinsa a yanzu bai wuce ganin an ceto ƙungiyar ƙasashen Yankin Tekun Fasha da ke neman durƙushewa ba.

Ko a ziyarar da Sakataren harkokin Amurka Reɗ Tillerson ya kai wasu daga cikin ƙasashen yankin Gulf cikin ƙarshen makon da ya gabata, ya shaida cewa Saudi Arabiya ba ta shirya kawo ƙarshen rikicin da ke tsakaninta da Ƙatar ba.

Sheikh Al Sabah ya ce za su ci gaba da bin matakan lalama don ganin an samu fahimtar juna tsakanin ƙasashen biyu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Badaƙalar Dawo Da Maina: Asiri Ya Tonu

Next Post

An Hana Hafsan Hafsoshin Indonisiya Shiga Amurka

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
2 weeks ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
2 weeks ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

An Hana Hafsan Hafsoshin Indonisiya Shiga Amurka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version