• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankin Duniya Ya Bukaci A Kare Kasashe 26 Daga Fadawa Talauci A 2050

by Bello Hamza and Sulaiman
11 months ago
World Bank on glass building. Mirrored sky and city modern facade. Global capital, business, finance, economy, banking and money concept 3D rendering animation.

World Bank on glass building. Mirrored sky and city modern facade. Global capital, business, finance, economy, banking and money concept 3D rendering animation.

Bankin Duniya ya yi gargadin cewa, ya zama wajbi a gaggauta daukar matakan gaggawa, domin a kawar da talauci a tsakanin kasashe 23, nan da 2025.

A cewar wadannan kasashen sun kasance suna da alumar da yawan su ya kai kimanin kashi 40, wadanda kuma suna dogara ne a kan kasa da Dala 2.15

  • Bai Kamata Kungiyar EU Ta Biyewa Masu Burin Rusha Alakarta Da Sin Ba
  • Da Rancen Naira Tiriliyan 13 Za A Cike Gibin Kasafin Kudin 2025 — Edun

Kazalika, Bankin ya kara da cewa, wadannan kasashen, dimbin bashi, ya dabai bayesu, tare da rashin samu tallafai, daga kasasehn duniya.

Bankin ya jaddada cewa, ya zama wajbi kasashe masu tasowa, su tabbatar da suna habaka tsarin sun a tara haraji, tsarin kashe kudade da kuma samo taimakon daga kasashen duniya, domin su kasance masu samar da ci gaba a kasashen su.

A cewar Bankin idan ba su samo masu zuba hannun jari tare da daukin kasashen duniya ba, rayuwar wadannan alumomin na wadannan kasashen, za su gaba da zama a cikin talauci.

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

Daya daga cikin binciken rahoto da ake dako na makokar tattalin arzikin duniya wanda za a fitar a ranar 14 ga na 2025, ya nuna cewa, daga cikin kasashe 39, kamar su; Indiya, Indonesia da kuma Bangladesh, tun a 2000 suka daga matsayin ‘yan kasarsu da samun kudaden shiga ‘yan kadan wanda hakan ya nuna cewa, sauran kasashe, sun kasance ba su da karfin tattalin arziki.

Sama da shekaru 15, wadannan kasashen sun samu nasarar tsallake siradin tsadar ruwa, wanda hakan ya sanuya tattalin arzikinsu ya karu.

Idan har ba a samar da wasu manyan sauye-sauyen a tsakanin wadannan kasashen masu tasowa ba, daga cikinsu, shida ne kacal za su samu damar daga matsayin alumomin su marasa karafi a 2050.

Kazalika, aukuwar tashe-tashen hunkula, sauyin yanayi da tabarwar tattalin arziki, za su iya mayar da wadannan kasashen baya.

Babban mai fashin baki a Bankin na Duniya kuma Mataimakin Shugaba a bangaren bunkasa tattalin arziki Indermit Gill, ya sanar da cewa, shekaru 25 masu zuwa, za ta kasance wata dama ga wannan kasashen masu tasuwa.

Bugu da kari, wadannan kasashen sun kasance suna dimbin albarkatun kasa

Shi ma wani kwararre a Bankin na Duniya Ayhan Kose, ya jaddada mahimmancin lalubo da mafita a kan wadannan kalubalen da kasashen ke fuskanata, musaman domin a kawo karashen talauci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Tattalin Arziki

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

November 7, 2025
Tattalin Arziki

Ma’aikatan NPA Wasu Ginshikai Ne Na Ciyar Da NPA Gaba —Dantsoho

November 7, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Hada Karfi Da Karfe Wajen Samar Da Yanayin Da Zai Dace Da Warware Matsalar Sudan

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Hada Karfi Da Karfe Wajen Samar Da Yanayin Da Zai Dace Da Warware Matsalar Sudan

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.